Labaran garkuwa da mutane
Yan bindiga sun kashe tsohon dan takarar majalisar wakilai daga jihar Anambra, Jude Oguejiofor. An ruwaito cewa Oguejiofor na yawan rubuce rubuce akan 'yan bindigar.
Wasu ƴan bindiga sun tare motar bas mai ɗaukar mutum 18, sun kwashe gaba ɗaya fasinjojin ciki a jihar Ondo ranar Jumu'a, dakarun tsaro sun bazama.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar raba ƴan bindiga huɗu da duniya yayin jami'ai suka kai samame a yankin karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna.
An bukaci Gwamnatin Tinubu ta aiwatar da manufofin APC. ‘Dan takaran shugaban kasar a zaben 2019 yana so gwamnatin Bola Tinubu tayi wa tsarin mulki kwaskwarima
Oba Adebayo Fatoba, babban basarake a jihar Ekiti, ya bayyana yadda ya tsira daga hannun masu garkuwa da mutanen da suka halaka takwarorinsa biyu.
Daya daga tsoffin shugabannin hukumar DSS ya bayyana yadda ya ga abin da ya gani a wurin 'yan bindiga. Ya ce ya daina sukar masu biyan kudin fansa a yanzu.
Shehu Sani ya ce bai kamata a fara sukar gwamnatin Tinubu ba daga yanzu duba da yadda gwamnatin Buhari ta kasance a shekarun baya da suka wuce na shi.
An bayyana yadda aka ga wasu daliban da aka sace sun samu 'yanci bayan shafe kwanaki kadan a hannun 'yan bindiga a wani yankin jihar Ekiti da ke Kudu maso Yamma.
Wasu ƴan ta'adda sun yi garkuwa da ƴan rakon amarya zuwa ɗaki a yankin ƙaramar hukumar Ɗandume ta jihar Katsina, an raɗe-raɗen wasu sun tsere daga hannunsu.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari