Katsina
Yayin da wutar rikicin cikin gida a jam'iyyar APC ke ƙara kunnowa a wasu jihohi, a jihar Katsina, ɗan uwan shugaba Buhari, Fatuhu Muhammed, ya fita daga APC.
Wasu da ake zargin ya bindiga ne masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da Amarya da Ango biyo bayan harin da suka kai unguwar Shola dake jihar Katsinan dikko
Tsagerun yan bindiga sun sake kai hari Shola Quaters da ke birnin Katsina a ƙaramar hukumar Katsina, jihar Shugaban ƙasa, sun kashe rai ɗaya kuma sun sace wasu.
Awanni kalilan bayan wasu muyagu sun shiga garuruwa uku, yan bindiga sun sake kai sabon hari kauyen Ɗantsauni da ke yankin Ɓatagarawa a jihar Katsinan dikko.
Wasu miyagun yan bindiga da ba'a san daga ina suke ba sun kai hari kauyuka uku a jihar Shugaban ƙasa watau Katsina, sun kashe mutum biyu, sun sace wasu Takwas.
Gwamnatin Katsina ta shirya zaman Addua na musamman domin neman Allah ya kawo wa ƙasa ɗauki kan matsalar tsaron da ta ƙi ci ta ƙi cinyewa, Masari ya halarta.
Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane shida a Tashan Buja da ke karamar hukumar Jibia ta jihar Katsina. Daga cikin wadanda aka sace harda matar aure da danta.
Jami’an tsaron NSCDC na Najeriya sun ankarar da jama'a kan harin da aka shirya kai wa garinsu shugaban kasa Muhammadu Buhari Katsina, da kuma Legas da Abuja.
A ranar Lahadin da ta gabata ne ‘yan bindiga suka kashe wani direban motar zirga-zrga ta gwamnatin Katsina (KTSTA), Nasiru Yusha’u, bayan da ya yi arba dasu.
Katsina
Samu kari