Katsina
Yayin ake tsaka da rashin jituwa tsakanin Lado Ɗanmarke da Alhaji Majigiri, uwar jam'iyyar PDP ta naɗa sabon shugaban jam'iyyar reshen jihar Katsina na riko.
Yan bindiga sun farmaki wata gona a karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina inda suka yi garkuwa da yara 39. Iyayen Yaran so roki gwamnati ta kawo masu dauki.
Sabon rikici ya ɓalle a babbar jam'iyyar hamayya PDP ta jihar Katsina yayin da alaƙa ta fara tsami tsakanin Yakubu Lado da shugaba, Alhaji Yusuf Salisu Majigiri
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya roki mutanen jiharsa da su taimaka su yafe masa kuskuren da ka iya yuwuwa ya aikata musu, yace ya yafe wa kowa.
Jami’an ‘yan sandan jihar Katsina a ranar Juma’a sun ceto mutum 21 da aka yi garkuwa dasu da suka hada da mata 15 da kananan yara 6 a karamar hukumar Dutsin Ma.
A kalla buhuna 27 na busasshen ganyen tabar wiwi a buhuna tare da sunki 31 na kwayar Exol tare da sunki 30 na Tramadol ‘yan sandan jihar Katsina suka kama.
Jam'iyyar APC mai mulki ta kafa kwamitin yakin neman zaɓen ɗan takarar gwamnan jihar Katsina a zaben 2023, karƙashin shugabancin Gwamna Aminu Bello Masari.
Tsohon sakataren gwamnatin Katsina, Mustapha Inuwa, ya gargadi gwamnatin jihar da manyan jami’anta da su daina takewa ma’aikata yancinsu na zaben wanda suke so.
Mambobin APC sun yi bikin wanke wajen gangamin taro da PDP ta yi a yankin karamar hukumar Jibia ta jihar Katsina inda ta tarbi sabbin masu sauya sheka 13,000.
Katsina
Samu kari