Katsina
Mambobi sun zabi Nasir Daura a matsayin sabon shugaban majalisar dokokin Katsina, sun kuma zabi mataimaki da kuma jagoran majalisa ranar Talata 13 ga Yuni.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radd'a, ya kwace wasu filayen da ake zargin jami'an tsohuwar gwamnati sun raba wa mutanen jihar ba bisa ka'ida ba.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana makudan kudade da ta ke kashe wa a ko wane wata don samar da ruwan sha ga mutanen birinin Katsina da sauran yankunan jihar.
Yayin da ya sauka a mulki, ana ci gaba da hango ayyukan da ya yi na ci gaba a jiharsa, Buhari ya yi ayyuka masu girman gaske kuma abin a yaba a garinsu Daura.
A kokari ganin sun kawar da ayyukan ta'addanci, jami'an hukumar yan sanda sun ci nasarar dakile yunkurin sace wani magadanci, sun sheƙe yan bindiga 2 a Katsina.
Mazauna garin Daura da ke jihar Katsina sun roki ‘yan Najeriya su yafe wa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari bisa laifukan da ya aikata musu yayin mulkinsa.
Dr. Dikko Umaru Radda ya fitar da mukaman farko. Arch. Ahmed Musa Dangiwa ya zama SSG, Jabiru Tsauri da Barr. Muhtar Aliyu Saulawa sun zama shugabannin fadar
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar Abuja bayan ya mika mulki ga Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Ya shiga jirgin soji zuwa Katsina a hanyarsa ta zuwa Daura.
A ranar Litinin, 29 ga watan Mayu ne aka rantsar da zababben gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda akan mulki. Dikko shi ne tsohon daraktan hukumar SMEDAN.
Katsina
Samu kari