Katsina
Uwargidan tsohon shugaban kasa, Umaru Musa Yar'adua ta bayyana cewa tsohon shugaban bai taɓa son yin siyasa ba. Ta ce babban burin Yar'adua shine zama malami.
Matar tsohon shugaban kasan Najeriya ta bayyana cewa, mijinta ba dan rashawa bane, kuma bai neman mata hakazalika baya shan giya ko aikata wata alfasha a kasa.
Mazauna jihar Katsina sun hadu da jiga-jigan jam'iyyar PDP a jihar Katsina don yi wa marigayi Umaru Musa Yar'Adua addu'a yayin da ya cika shekaru 13 da rasuwa.
Wasu mutanen jihar Katsina da masu ruwa da tsakin PDP reshen jihar sun gudanar da taron Addu'o'i ga tsohon shugaban ƙasa, Umaru Musa Yar'adua bayan shekara 13.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan bindiga a Katsina suka gamu da ajalinsu a garin sace wani fitaccen dan kasuwar jihar Katsina da ba bayyana suna ba tukuna.
Rahotanni sun tabbatar da ƴan sanda a jihar Katsina sun halaka miyagun ƴan ta'adda mutum biyu. Ƴan sandan sun kuma kwato muggan makamai a hannun ƴan ta'addan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna matsuwarsa na son mika mulki a ranar 29 ga watan Afrilu tare da komawa mahaifarsa wato garin Daura da ke jihar Katsina.
A yau aka taka wasan karshe a zabukan da INEC ta ce ba su kammalu ba a faɗin kasar nan, mun tara muku sakamakon zaben daga jihohin Katsina, Kaduna da Zamfara.
Wasu da ake zaton yan daba ne sun kawo cikas a yayin gudanar da zabukan cike gurbi na yan majalisu aKatsina. Wakilin PDP a Kankara ya ce jami'an tsaro na kallo.
Katsina
Samu kari