Katsina
Gwamnatin jihar Katsina ta samar da rumbun sauki domin karya farashin abinci ga talakawa. Za a rika sayar da abinci a Funtua, Daura da Katsina a yanzu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina da ke yankin Arewa maso Yamma. 'Yan bindigan sun hallaka mutum daya har lahira.
Gwamnatin jihar Katsina ta fito ta kare matakin da ta dauka na rufe makarantu a lokacin azumin watan Ramadan. Ta bayyana cewa akwai dokar yin hakan.
Omoyele Sowore ya soki rufe makarantu a Arewa yayin Ramadan, yana mai cewa matakin jahilci ne, kuma a Saudiyya ba sa yin hakan domin ilimi ya fi muhimmanci.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Reno Omokir ya bayyana cewa bai ga abin da zai jawo maganganu a kan hutun Ramadan da wasu jihohin Arewa su ka bayar ba.
‘Yan bindiga sun sace dalibai hudu a jami'ar FUDMA da ke jihar Katsina, yayin da aka ce wasu mahara sun kashe mutane 10 a wurin hakar ma’adinai a Neja,
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya bayyaja cewa zai haɗa kai da Sanata Muntari Ɗandutse wajen tabbatar da kirkiro jihar Karaduwa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani fitaccen ɗan bindiga a jihar Katsina, Abu Radde da yaransa sun miƙa wuya ga jami’an tsaro inda suka saki mutum goma.
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da tsohon shugaban hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC), Birgediya Janar Maharazu Tsiga, na ci gaba da tsare shi.
Katsina
Samu kari