Katsina
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyuka biyu na karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina. Miyagun sun hallaka bayin Allah.
'Yan sanda sun hallaka wani matashin dalibi da suke zargin yana da hannu a kai wa 'yan ta'adda bayanan sirri a wasu yankunan jihar Katsina da ke Arewa masu Yamma.
Ministan gidaje, Arc. Ahmed Dangiwa ya ce Katsina za ta sake zaɓen Tinubu da Radda a 2027, yana mai jinjina wa mata da suka fi yawa a rumfunan zaɓe.
Jami'an tsaro sun tabbatar da gani kasurgurmin ɗan ta'addan da ya hana mazauna Arewa maso Yamma samar wajen garkuwa da mutane da kashe wasu da dama.
Watanni da haramta karuwanci da caca a Katsina, hukumar Hisbah ta hana ayyukan gidajen casu domin bin ka'idar addinin Musulunci da kuma al'adar Hausawa.
Gwamnatin Katsina ta ware Naira biliyan 2.3 domin samar da abinci domin ciyar da talakawa a watan Ramadan. Shirin na cikin kokarin gwamna Radda ga talakawa.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya bude rumbun sauki domin karya farashin abinci ga talakawa. An bude wuraren sayar da abinci a Katsina, Daura da Funtua.
Gwamnatin jihar Katsina ta yabi sojoji kan nasarar kashe 'yan bindiga 53 da aka kai farmaki maboyar dan bindiga Buzuru da ya shahara da kai hare hare a jihar.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya fara sabon awaki ga mata da makiyaya a faɗin jihar, ya ce shirin zai taimaka wajen bunƙasa harkokin kiwo.
Katsina
Samu kari