Katsina
Sojojin Najeriya sun kashe Gwaska da 'yan bindiga 100 a Katsina. Gwamna Radda ya yaba da farmakin, yana fatan zaman lafiya zai dawo da taimakon Allah.
Jami'an tsaro na 'yan sanda sun samu nasarar dakile hare-haren 'yan bindiga a jihar Katsina. Sun fatattaki 'yan bindigan ne bayan an yi kazamin artabu.
Wasu matasan 'yan bindiga masu kananan shekaru sun kai harin ramuwar gayya a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun ajiye gawarwakin mutanen da suka kashe a bakin kauye.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya bayyana cewa jama'a sun sami sauƙin matsalar tsaro a Katsina karƙashin Dikko Radda.
Jami'an tsaro sun yi nasara a kan wasu miyagun 'yan ta'adda da suka kutsa kauyen Mahume dake Dandume a jihar Katsina, tare da sace mutane shida daga gidajensu.
Dakarun rundunar 'yan sanda sun ceto mata 5 a Kankara da wasu 2 a Malumfashi da ke jihar Katsina bayan fafatawa da ‘yan bindiga, an mayar da su gida lafiya lau.
Sarkin Ibadan da aka fi sani da Olubadan, Owolabi Olakulehin, ya bayyana cewa doka ba ta san da matsayin Sarkin Sasa a jihar Oyo ba bayan karɓar ragamar mulki.
Kungiyar Jama’atu Nasril Islam (JNI) ta ce akwai babbar matsala a gabamatukar gwamnati ba ta kawo karshen kisan da ake ji a jihohin Filato, Kebbi da Katsina ba.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta fusata bayan cin karo da labaran dake cewa an biya 'yan ta'adda kudin fansa kafin su saki tsohon shugaban hukumar NYSC.
Katsina
Samu kari