Kasar Saudiya
Bangarori da dama na ganin cewa, Yarima Muhammad Bn Salman mai jiran gado ne ke kawo wadannan sauye-sauye a kasar musamman a bangaren nishadantarwa kamar yadda jaridar BBC Hausa ta ruwaito.
Wannan shine karo na farko da kasar Saudiyya ta bayar da irin wannan dama kuma ta yi hakan ne domin bawa baki masu yawon bude ido damar ziyartar kasar domin yawon bude ido ko shakata wa. A sanarwar da hukumar kula da harkokin bude
A wani rahoto da jaridar Daily Trust ta wallafa a ranar 17 ga watan Satumba, ta bayyana wasu dalilai da suka sanya ake matsananciyar takun saka da muguwar adawa da juna tsakanin kasar Saudiya da kuma Iran.
Mahukunta a ranar Lahadi sun ce an harbe wani babban bafade na Sarkin Saudiya, Salman bin Abdulaziz Al Saud, yayin da mutane 7 suka jikkata da suka hadar da jami'an tsaro biyo bayan wata takaddama ta cacar baki da ta auku a Jedda.
Duk da kullaliyar dangantaka dake tsakanin Najeriya da kasar Saudiyya, amma sai gashi a cikin sunayen da kasar ta fitar na kasashen da za ta dinga bawa mutanensu Visa idan sun isa kasar babu Najeriya a ciki...
Tsohon shugaban kasar Tunisia na mulkin kama-karya, Zine El-Abidine Ben Ali ya rigamu gidan gaskiya a kasar Saudiyya inda ya tsere domin neman mafaka tun a shekarar 2011
Hafiz wanda ya kasance haifaffan jihar Borno a Arewa maso Gabashin Najeriya, shi ne ya fito Zakara wajen lashe musabakar karatun Al-Qur'ani ta duniya ta bana da aka gudanar a kasar Saudiya.
An kama Farfesa Sheikh Omar Al-Muqbil, babban Malami a jami'ar shari'a ta Qassim dake kasar Saudiyya, an kama shine bayan ya nuna rashin jin dadinshi dangane da badalar da ake yi a kasar ta Saudiyya, inda ya nuna cewar wannan...
Mutum 570 sun tsure a sararin samaniya bayan jirgin aikin Hajj ya samu matsala wajen tashi. Tuni ma har an soma duba ainihin abin da ya faru inda ake zargin Matukin jirgin da laifi a Najeriya.
Kasar Saudiya
Samu kari