Kasar Saudiya
Majalisar kasar Amurka ta bayyana abin da za ta yi wa Trump game da yaki da Iran inda ta ce za ta taka masa burki. Amma Sanatocin Jam’iyyar Trump su ke da rinjaye a majalisar dattawa.
Mun kawo maku kudin daga cikin labarin Umar Kabir wanda ya zama zakara a musabakar Kur’anin bana. Allahu ya qara daraja da kuma nisan kwana.
Wani likitan Najeriya da ya koma kasar Saudi Arabia ya bayyana yadda ya fashe da kuka bayan da ya karba jimillar albashinshi na watanni hudu Najeriya a kasar dake tsakiyar gabas din...
Da alamu Iran ta cika alkawarin da ta yi, ta kai wa Dakarun Amurka hari. Tuni dai shugaba Donald Trump ya yi magana cikin tsakar dare bayan harin.
A kasar Iran, duk wanda ya kawo kan Donald Trump zai samu Naira Biliyan 28 a dalilin kashe Janar Q. Soleimani da shugaban kasar ya sa aka yi.
Kasar ta bayyana cewa daga yanzu duk wurare da ake raba tsakanin maza da mata su daina, sannan kuma kasar ta janye dukkanin askarawa dake yawo akan tituna suna sanya mutane bin ka'idojin addinin Musulunci...
Kwamitin da gwamnatin jihar Kano ta kafa a kan karin albashi ya kammala aikinsa tare da cimma matsaya yayin zamansa na ranar 19 ga wata a kan fara biyan sabon karin albashin daga karshen watan Disamba na shekarar 2019. Bisa sabon
Ma'aikatar shari'a ta kasar Saudi Arabia ta haramta auren wadanda basu kai shekaru 18 ba a duniya. Ta kuma fitar da shekaru 18 su zama karancin shekarun da dan kasar zai iya aure. Kamar yadda rahoto daga Saudi Gazette ya bayyana,
Kiristoci a Najeriya kan dinka sabbin tufafin da zasu saka ranar Kirsimeti, sannan idan ranar ta zo su kan dafa abinci tare da ziyartar 'yan uwa da abokai da kuma gudanar da bukukuwa masu nishadantar wa da kayatar wa. Sai dai, duk
Kasar Saudiya
Samu kari