Kasar Saudiya
Jami'ai a kasar Saudi sun yi ram da mazauna da masu karya dokar da aka kama suna bara a Makkah, wadanda suka hada da cikin dukkan manyan masallatai 2 Annabi.
Kotun kolin Saudiyya a ranar Alhamis ta umurci masu sa ido da su nemi jinjirin watan Shawwal na shekarar Hijira 1443 da yammacin ranar Asabar 29 ga Ramadan.
Ma'aikatar addini ta Saudiya ta nemi masallatai su yi aiki da koyarwar Annabi Muhammadu S.A.W. game da addu'ar da aka ruwaito yana yi yayin addu'ar Al-kunutu.
A ranar Asabar, Ma'aikatar Hajji da Umara ta Saudi Arabiya ta sanar da cewa makurar shekaru 65ce ga mahajjatan da z asu yi aikin Hajjin wannan shekarar 2022.
Dr. Qais Bin Muhammad Al-Sheikh Mubarak, tsohon mamban kungiyar manyan malaman Saudi Arabiya, ya ce babu laifi idan musulmi ya yi shagalin bazday a musulunci.
Jami'an tsaro na musamman masu kula da aikin Hajji da Umarah a kasar Saudiyya sun fara bincike a kan wasu mutane biyu da suka yi dambe a cikin Massallacin Haram
Riyadh -An ga azumin watar Ramadana a kasar Saudiyya ranar Juma'a, 1 ga watan Afrilu, 2022. Shafin Masallatan Makkah da Madina, Haramain Sharifaini, ya ruwaito.
Kungiyar ta koka da cewa, hakan kamar killace musulman duniya ne da samun kusanci da ubangijinsu kasacewar sallar ta Tarawih na kara shajja'a musulmai da dama.
Hukumomin kasar Saudi Arabia sun saki sunayen limaman da za su jagoranci sallolin Tarawihi da Tahajjud a masallacin Harami dake Makkah na watan Ramadanan bana
Kasar Saudiya
Samu kari