Kasar Saudiya
Hukumar kula da Alhazan Najeriya ta kasa (NAHCON) ta koka kan yadda alhazai mata suka yi kunnen uwar shegu da shawarwarin da aka masu idan suna da juna biyu.
Akwai kasashe marasa girma a Afrika duk irin yalwar kasar da nahiyar da kasashenta kamar su Aljeriya, Kongo, Sudan. Fadin Seychelles bai wuce kilomita 1500 ba.
Tsohon Minista a mulkin Muhammadu Buhari, Lai Mohammed ya samu aiki da kamfanin kasar waje. ‘Dan siyasar ya rike Ministan labarai na kusan tsawon shekaru takwas
Kasar Saudiyya ta taimaka wa kasar Najeriya da dabino tan 50 don inganta hulda a tsakaninsu, wannan ba shine karo na farko ba da kasar Saudiyya ke ba da kyautar
Jirgin da aka canza wa alhazan Jihar Jigawa ya sake dawowa Filin Sauka da Tashin Jirage na Malam Aminu Kano a ranar Alhamis bayan ya tashi zuwa Kasar Saudiyya.
Alhazan birnin tarayya Abuja sun koma ba su ga tsuntsu ba su ga tarko a ƙasa mai tsarki. Alhazan dai sun rasa matsuguni bayan an yi jigilarsu zuwa Saudiyya.
Sabon shugaban kasar Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya shaidawa wakilan kasashen Amurka, Birtaniya da na Saudiyya cewa Najeriya ba za ta wargaje ba, za ta.
Hukumar kula da harkokin alhazan Najeriya (NAHCON) ta ce kowane maniyyaci zai kara adadin dala $100 kan kowace kujeɗa sakamakon rikicin da ake a ƙasar Sudan.
Femi Adesina ya fitar da sanarwa ta musamman cewa Muhammadu Buhari ya tsawaita wa’adin ziyarar da ya kai birnin Landan a dalilin ganin Likita da yake so ya yi.
Kasar Saudiya
Samu kari