Kasar Saudiya
Sanata Shehu Sani ya yi shaguɓe ga 'yan Najeriya bayan bankin CBN ya kakaba musu sabon haraji yayin da suke damuwa Bola Tinubu bai dawo daga taron Saudiyya ba.
Fira Ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya tabbatar da cewa gwamnatin kasar ta shirya rufe gidan talabijin na Aljazeera kan goyon bayan Hamas.
Ana neman mako guda da tashi taron tattalin arziki na WEF da aka yi a Riyadh. An dade da gama taro a kasar Saudi, babu duriyar shugaban Najeriya Bola Tinubu har yau.
Hukumar NAHCON ta ce alhazan Nijeriya za su fara yin kwanaki hudu a Madina kafin a fara aikin Hajjin yayin da jirgin farko zai fara tashi a ranar 15 ga Mayu, 2024.
A Nahiyar Afirka akwai kasashe da dama da ke da masu amfani da harshen Hausa wandanda suka yi tashe dalilin harkokin kasuwanci da kuma sana'o'i da suka kware.
Shugabaj kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya nemi sauran kasashen duniya ta taya nahiyar magance matsalar yunwa da sauran matsalolin da yankin ke fuskanta
An bude gidan wasan dabe da raye-raye na farko a cibiyar al'adu ta Sarki Fahad da ke a birnin Riyadh inda aka kaddamar da wasan dabe na Zarqa Al Yamama.
gidauniyar Sarki AbdulAziz ta Saudiya ta mikawa gwamnatin Kano katon dubu uku na dabino da za a raba ga mabukata da masallataN Juma'a, marasa lafiya da almajirai
Kasar Saudiyya ta ce ta shirya tsaf domon fara karban mahajjata domin gudanar da hajjin bana. kasar ta fitar da sanarwar ne a yau Laraba da za a fara ayyukan hajjin
Kasar Saudiya
Samu kari