Kasar Saudiya
Farashin mai ya fadi bayan Trump ya kafawa Saudiyya da OPEC kahon zuka a kan su rage farashin. Ya kuma yi alkawarin sanya takunkumi kan Rasha da China.
Hukumar kula da alhazai ta jihar Kwara ta ce ranar ƙarshe ta biyan kuɗin Hajjin 2025 ita ce Janairu 31, 2025. An nemi alhazai su gabatar da fasfo kafin Fabrairu 25.
Hukumar NAHCON ta ce maniyyata aikin hajjin 2025 za su samu tallafin $500. Shugaban hukumar, Farfesa Abdullahi ya fadi matsalolin da aka samu a shekarar 2024.
NAHCON ta sanar da cewa gwamnati ta zabi jirage 4 don jigilar alhazai a aikin Hajjin 2025. Haka zalika, hukumar ta cimma yarjejeniya da kasar Saudiyya.
Dattawan Kiristocin Najeriya sun caccaki Tinubu kan halartar taron Larabawa da kasashen Musulunci, suna masu zargin hakan ya saba wa kundin mulki.
Babban Limamin Cocin RCCG, Pastor Enoch Adeboye, ya musanta hoton da ake yaɗawa na fasahar AI da ya nuna shi a matsayin Alhaji inda ya ce ba gaskiya ba ne.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa a shirye ta ke wajen inganta rayuwar matasa, inda ake shirin samar da karin ayyukan yi bayan hadin gwiwa da Saudiyya.
Kashim Shettima ya nemi taimakon Allah ga shugabanni a kasar nan. Yanzu haka mataimakin shugaban kasar ya na kasa mai tsarki. Ya roka wa 'yan kasa taimakon Allah.
Mataimakin shugaban kasa ya isa kasar Saudiyya. Wannan na daga ziyarar aiki da ya kai kasashen waje 2.Kashim Shettima zai gana da mahukuntan Saudiyya.
Kasar Saudiya
Samu kari