Karatun Ilimi
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ya bada Naira miliyan 5 ga wata makaranta mai zaman kanta domin daukan nauyin karatun Musa Sani, yaro dan shekara 13 mai ha
Hotunan Muhammad Badaru, 'dan gwamnan jihar Jigawa yayin da ya kammala digirinsa a jami'ar London sun yadu. 'Yan uwansa sun garzaya har London taya shi murna.
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ta ce a shirye ta ke ta janye yajin aikin game gari da ta ke yi a kasar, rahoton Daily Trust. ASUU ta fara yajin aiki
Muslim Rights Concern ta ce an samu kicibis a jadawalin jarrabawar SSCE na bana. Shugaban MURIC, Ishaq Akintola ya yi wa hukumar uzuri, ya ce kuskure aka yi.
Kwamitin limamai da malaman addinin musulunci ta Jihar Ogun ta ce dole gwamnatoci a dukkan matakai su mayar da hankali kan ilimi da gina al'umma don kasar ta ci
Joe Anekhu Ohiani ya bayyana a gaban kwamitin majalisa domin a tabbatar da shi a matsayin shugaban ICRC, sai aka gano bai gama Firamare ba, aka ba shi mukamin.
Wani fursuna a gidan gyaran hali na Najeriya da ke Kuje, Mista Chinwendu Heart, ya kammala karatun digiri da sakamako mai kyau (2nd Class) a fannin ilimin Theol
Gwamnatin Jihar Kaduna, a jiya ta yi martani kan korar malaman frimare guda 2,257 daga jihar, The Nation ta rahoto. Gwamnatin Jihar, a cikin makonni da suka gab
INEC ta wallafa bayanai a game da masu neman takarar shugabancin Najeriya a zaben da za ayi a 2023. An fahimci zurfin ilmin 'yan takarar da inda suka yi aiki.
Karatun Ilimi
Samu kari