Karatun Ilimi
Lakcarorin Najeriya karkashin kungiyar malaman kwalejojin ilimi, COEASU, sun janye yajin aikin da suka yi na tsawon kwanaki 60, The Punch ta rahoto. An dauki wa
Kamar yadda matashin mai suna Ebuka Peter Ezeugwu ya bayyana, da ilimi mai arha kuma nagarttacce na Najeriya da ya samu ne yasa har ya iya zuwa kasar waje.
Bidiyon TikTok din da aka sake wallafa wa a shafin @gossipmilltv a Instagram ya ja maganganu kuma suka dinga bayyana ra'ayoyinsu kan kaifin kwakwalwar yaron.
Wani matashi ya bayar da labarin yadda 'dan uwan shi ya rasa gurbin karatu a jami'a duk da ya samu A bakwai da B daya a jarabawar kammala sakandare ta WASSCE.
A ranar Litinin, 8 ga watan Agusta, Hukumar Shirya Jarrabawa ta WAEC ta fitar da sakamakon jarrabawar daliban 2022 na babban ajin karshe na sakandare, WASSCE.
An haife shi kuma ya girma a garin Karofi na karamar hukumar Dutsinma, jihar Katsina, Yazid mai digirin digir daga BUK yanzu ya koma sana'ar jari bola a Legas.
Wata matashiyar musulma budurwa mai suna Oyeneyin Adiat, wacce ta kammala digiri matsayin dalibar da ta fi kwazo a jami'ar Bowen ta alakanta nasararta ga Allah.
Jihar Legas - Rajistaren Hukumar Shirya Jarrabawa ta Kasa (NECO), Farfesa Ibrahim Wushishi, ya yi alkawarin cewa za a fitar da sakamakon Jarrabawar Sakandare
Za a ji labari Gwamnati ta sa ranar bude SSCOE a karon farko bayan kashe Deborah Yakubu. Hukuma ta ci kowane dalibi tarar kudi kafin a dawo karatu a SSCOE.
Karatun Ilimi
Samu kari