Karatun Ilimi
Shugaban CONUA yana ganin yajin-aiki irin na ASUU ba zai haifar da mai ido ba, dole a sake nazari. ‘Yan kungiyar sun bayyana manufarsu bayan samun rajista.
Wasu dalibai na Cibiyar Koyar Sana'o'i ta Dangote, mallakar gwamnatin Jihar Kano, a ranar Talata sun yi zanga-zangar korarsu daga makarantar. Daliban da aka kor
Wani magidanci dan shekara 38 ya bayyana komawa karatu saboda ya nemi ilimin da zai zama wani abu nan gaba idan ya samu damar gama karatunsa a cikin shekaru.
Kwamishinan ilimi na jihar Bauchi, Dr. Aliyu U. Tilde ya yada hotunan yadda makarantun jihar Bauchi suka kasancewa a yau Laraba 28 ga watan Satumba bayan raba.
Daliban makarantun sakandare a halin yanzu suna zanga-zanga a titunan Bauchi kan wata sabuwar doka da gwamnati ta kawo na raba mata da maza a makarantu. Daliba
Kungiyar musulunci ta MURIC ta yaba wa Gwamna Charles Soludo na Jihar Anambra kan haramta saka gajerun sket wato 'mini skirt' a makarantun mata na gwamnati da
Badamasi Lawal, kwamishinan ilimi na Katsina, ya ce dalibai mata sunnuna kwazo fiye da maza a jarabawar kammala sakandare ta Afirka ta Yamma WASSCE a 2021.
Gwamnatin Kano ta siya gidan marigayi Dr Yusuf Maimata-Sule, tsohon jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, don kafa cibiyar Demokradiyya da Gidan Tarihi.
Hotunan makarantar sakandare a Bauchi mai suna Kwalejin koyar da ilimin addinin Islama ta Yakubun Bauchi mai dalibai sama da 1500 amma babu bencina ko bandaki.
Karatun Ilimi
Samu kari