Karatun Ilimi
Wani magidanci dan shekara 38 ya bayyana komawa karatu saboda ya nemi ilimin da zai zama wani abu nan gaba idan ya samu damar gama karatunsa a cikin shekaru.
Kwamishinan ilimi na jihar Bauchi, Dr. Aliyu U. Tilde ya yada hotunan yadda makarantun jihar Bauchi suka kasancewa a yau Laraba 28 ga watan Satumba bayan raba.
Daliban makarantun sakandare a halin yanzu suna zanga-zanga a titunan Bauchi kan wata sabuwar doka da gwamnati ta kawo na raba mata da maza a makarantu. Daliba
Kungiyar musulunci ta MURIC ta yaba wa Gwamna Charles Soludo na Jihar Anambra kan haramta saka gajerun sket wato 'mini skirt' a makarantun mata na gwamnati da
Badamasi Lawal, kwamishinan ilimi na Katsina, ya ce dalibai mata sunnuna kwazo fiye da maza a jarabawar kammala sakandare ta Afirka ta Yamma WASSCE a 2021.
Gwamnatin Kano ta siya gidan marigayi Dr Yusuf Maimata-Sule, tsohon jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, don kafa cibiyar Demokradiyya da Gidan Tarihi.
Hotunan makarantar sakandare a Bauchi mai suna Kwalejin koyar da ilimin addinin Islama ta Yakubun Bauchi mai dalibai sama da 1500 amma babu bencina ko bandaki.
A bidiyon budurwar, tace tana da digiri kuma tana bukatar kudi don yin rayuwa mai kyau. Ta sanar da yacca ake biyanta N25,000 a wata lokacin da take koyarwa.
Hukumar jami’ar jihar Imo a ranar Litinin ta janye daga yajin aikin wata 7 da Kungiyar Malamai na jami’o’in Najeriya suka fada tare da sanar da bude jami’ar.
Karatun Ilimi
Samu kari