Karatun Ilimi
Wani matashi ya bayar da labarin yadda 'dan uwan shi ya rasa gurbin karatu a jami'a duk da ya samu A bakwai da B daya a jarabawar kammala sakandare ta WASSCE.
A ranar Litinin, 8 ga watan Agusta, Hukumar Shirya Jarrabawa ta WAEC ta fitar da sakamakon jarrabawar daliban 2022 na babban ajin karshe na sakandare, WASSCE.
An haife shi kuma ya girma a garin Karofi na karamar hukumar Dutsinma, jihar Katsina, Yazid mai digirin digir daga BUK yanzu ya koma sana'ar jari bola a Legas.
Wata matashiyar musulma budurwa mai suna Oyeneyin Adiat, wacce ta kammala digiri matsayin dalibar da ta fi kwazo a jami'ar Bowen ta alakanta nasararta ga Allah.
Jihar Legas - Rajistaren Hukumar Shirya Jarrabawa ta Kasa (NECO), Farfesa Ibrahim Wushishi, ya yi alkawarin cewa za a fitar da sakamakon Jarrabawar Sakandare
Za a ji labari Gwamnati ta sa ranar bude SSCOE a karon farko bayan kashe Deborah Yakubu. Hukuma ta ci kowane dalibi tarar kudi kafin a dawo karatu a SSCOE.
Gwamnatin Jihar Plateau ta janye lasisin dukkan makarantun Nursery, Frimare da Sakandare masu zaman kansu a Jihar, Daily Trust ta rahoto. Kwamishinan Ilimi na J
An sake daukar nauyin karatun Saratu Dan-Azumi, karamar yarinya daga jihar Kano wacce ta kware a lissafi. A cikin kwanakin nan ne aka gano cewa yarinyar a Kano.
Majalisar zartaswar ta jihar Kano ta amince da karin kashi 50 cikin 100 na alawus din tallafin karatu ga dalibai ‘yan asalin jihar da ke halartar jami’o’in Naj.
Karatun Ilimi
Samu kari