Jirgin Sama
Labarin da mu ke samu yanzu shi ne 'Yan maulidi da-dama ake tsoron sun mutu a sakamakon wani bam da ake zargin sojojin sama sun saki a jihar Kaduna.
Da safiyar yau ce Juma'a 1 ga watan Disamba jirgin saman sojin Najeriya ya yi hatsari inda jirgin ya tarwatse a birnin Port Harcourt da ke jihar Ribas.
Bayan kwashe shekaru 80 ana nema, rahotanni sun bayyana cewa an gano jirgin yakin da ya bace tun a lokacin Yakin Duniya na biyu. Warren Singer ne matukin jirgin.
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da mutuwar wani jami'inta yayin wani mummunana hatsarin jirgin ruwa da ya kife a tsakiyar ruwa a jihar Ribas a ranar Asabar.
Shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Laraba, ya dawo Abuja, bayan ya halarci taron G20 a Jamus. Manyan ministoci da jami’ai ne suka tarbe shi a filin jirgin.
Ofishin jakadancin Saudiyya da ke birnin tarayya Abuja, ya bayyana cewa fasinjohi 177 da Saudiyya ta hana su shiga, sun karya dokokin shiga ƙasar ne.
Wani jirgin sama na kamfanin ValueJet ya gamu da hatsari a filin jirgin sama na Port Harcourt a jihar Rivers. Jirgin na ɗauke da fasinjoji 67 da ma'aikata biyar.
An dakatar da zirga-zirgar jiragen sama a birnin Abuja sakamakon matsalar da aka samu a lokacin da wani jirgi ya sauka amma bai samu ta sauki ba.
Ministan Sufurin jirgaren sama a Najeriya, Festus Keyamo ya gargadi Kungiyar Kwadago a Najeriya, NLC da ta guji kawo cikas a harkokin sufurin kasar.
Jirgin Sama
Samu kari