Jirgin Sama
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kaddamar da tashar jirgin saman Minna wacce aka sanya wa sunansa a ranar Litinin.
Rundunar sojin saman Najeriya ta bayyana cewa wani jirgin atisaye ya gamu da karamin hatsari a jihar Kaduna yayin komawa filin jirgin sojoji da karfe 2:55 na rana.
Wasu fusatattun fasinjoji a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano sun yi zanga-zangar nuna adawa da kamfanin Max Air bisa tsaikon da jirginsu ya samu.
Shugaban bankin Access, Herbert Wigwe, na daga cikin sanannun 'yan Najeriyan da suka rasa ransu a hatsarin jirgin sama. Mun tattaro muku wasu daga cikin sauran.
An bayyana yadda farashin amn jirgin sama ya karu a Najeriya bayan da aka bayyana kadan daga abin da ya jawo karuwar cikin kankanin lokaci a kasar nan.
Festus Keyamo ya fadi irin kudin da gwamnati ta kashe a dalilin barin hedikwatar FAAN a Abuja. Ganin an kashe Naira biliyan 1 wajen zirga-zirga ya sa aka koma Legas.
Festus Keyamo ya ce EFCC tana binciken kwangilar Nigerian Air ana gudanar da binciken laifi a yanzu. Ana binciken Hadi Sirika a kan kwangilar Nigeria Air.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya yi magana kan shirin mayar da hedikwatar hukumar FAAN daga babban birnin tarayya Abuja zuwa Legas.
A Najeriya akwai attajirai wadanda ake ji da su a Nahiyar Afirka dama duniya baki daya, a wannan rahoto mun kawo muku jerin wadanda suka mallaki jiragen sama.
Jirgin Sama
Samu kari