Jihar Kano
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai, MURIC ta jinjinawa Gwamna Abba Kabir Yusuf kan daukar matakin haramta wasu littattafai da ke gurbata tarbiyyar dalibai.
Wanda ya kafa jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Boniface Aniebonam ya yi magana kan ƙarar da jam'iyyar ta ɗaukaka kan hukuncin kotun zaɓen gwamnan Kano.
Majalisar jihar Kano ta karrama Auwalu Salisu da lambar yabo da kuma kudade har Naira miliyan 1.5 kan abin da ya aikata na mayar da miliyan 15 da aka bari a kekensa.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta cafke wata mace yar sheƙara 42 ɗauke da kwalayen hodar ibilia 52 a filin jirgin Malam Aminu Kano.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da biyan makudan kudaden makaranta ga dalibai 'yan asalin jihar da ke sauran Jami'o'in Najeriya don kammala karatunsu.
Labari maras dadi ya zo cewa wasu matasa biyar yan jihar Katsina sun rasa rayukansu kan hanyar zuwa daurin aure daga Katsina zuwa Kano, tuni aka birne su.
Kamfanin mai na NNPC ya karyata rahoton cewa ya bai wa wasu kwangiloli na gyara bututun mai a boye ga wasu masu ruwa da tsaki a harkokin man fetur a Arewacin kasar.
Duk da kiran a rage kashe a kuɗi a gwamnati, wasu gwamnoni sun yi gaban kansu wajen naɗa hadimai masu yawan gaske domin taimaka musu a sha'anin mulki.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kai ziyarar bazata a ɗaya daga cikin manyan tsofaffin asibitocin da ke jihar, inda ya rabawa majinyata N20,000.
Jihar Kano
Samu kari