Jihar Kano
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta musanta rahotanni da ke cewa ta yi watsi da daukaka karar da aka yi game da zaben gwamnan Kano na 2023.
Dan majalisa a jihar Kano mai wakiltar mazabar Tarauni a majalisar Tarayya, Mukhtar Yerima ya yi nasarar kwato kujerarsa a kotun daukaka kara bayan ya rasa kujerarsa
Jam'iyyar NNPP a jihar Kano ta bayyana cewa babban kuskuren da Tinubu ya yi shi ne na zaban Ganduje a matsayin shugaban APC, ta ba shi shawara ya dawo ga kwankwaso.
Abba Kabir Yusuf ya garzaya kotu domin ya iya zama a kan kujerar Gwamna a Kano. Lauyan da yake kare Bola Tinubu a kotun zabe, Wole Olanipekun SAN zai tsayawa NNPP
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta janye ƙarar da ta ɗaukaka kan hukuncin da kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Kano ta yanke.
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta bayyana adadin rayukan mutanen da suka salwanta a dalilin gobara daban-daban da ta auku s jihar a watan Satumba.
Jam'iyyar New Nigeria People's Party (NNPP) ta goyi bayan mutanen da suka yi zanga-zanga a Landan game da hukuncin kotun zaben gwamnan jihar Kano.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya yi wa 'yan kasuwa alkawarin kawo sauyi musamman a fannin rushe-rushe da gwamnati ke yi a jihar.
Gwamnatin Tarayya na duba yiyuwar dawo da sanya takunkumi don dakile yaduwar cutar mashako ta da addabi jihohi 19 a fadin kasar Najeriya baki daya.
Jihar Kano
Samu kari