Jihar Kano
Hukumar Jami'ar jihar Kano, ta Aliko Dangote da ke Wudil ta dauki mataki kan wani lakcara da ya hukunta dalibai a cikin aji tare da saka su tsallen kwado.
Wata kungiya a jihar Kano, 'Yan Dangwalen Kano" ta rubuta wasika zuwa Majalisar jihar kan sake duba masarautun jihar da kuma neman a mayar da Sunusi Lamido.
Shugaban ma’aikatan Gwamnatin Tarayya, Femi Gbajabiamila da mai ba da shawara a harkar tsaro, Nuhu Ribadu sun shiga ganawar gaggawa kan zanga-zanga.
Wata gobara ta salwantar da rayuwar wani yaro dan shekara 4 mai suna Abubakar Sani, wanda aka fi sani da Musaddiq a Kano. An gano cewa wutar tashi daga kyasta ashana
Jami'yyar APC mai mulkin Najeriya ta zargin jam'iyyun adawa da ingiza mutane don yin zanga-zanga a biranen kasar musamman zanga-zangar da aka yi a Kano da Neja.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta samu nasarar cafke wani rikakken dan bindiga da ya tsero daga jihar Kaduna. 'Yan sandan sun kwato dabbobi masu yawa.
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya karbi bakuncin sabon Shugaban hukumar Fina finai ta Najeriya Ali Nuhu inda ya sanar da sarki mukami da ya samu.
Auwalu Lawan Aranposu ya hadu da Abba Gida Gida, APC za ta rasa shugaban karamar hukumarta zuwa NNPP. Larabar nan za a kaddamar da shi a matsayin cikakken ‘dan NNPP.
Gwamnan Kano yana neman yadda farashin abinci zai sauko kafin watan azumi. Abba Kabir Yusuf ya yi alkawari zai raba abinci ga masu karamin karfi a kowace mazaba.
Jihar Kano
Samu kari