Jihar Kano
An bayyana yiwuwar Sheikh Daurawa ya dawo bakin aiki bayan da aka fara sulhu tsakaninsu. An bayyana a baya dalilin da yasa suka samu sabani kan Husbah.
Mataimakin kwamandan Hisbah ya ce shaidan ne ya shiga tsakanin Gwamnan Kano da Aminu Ibrahim Daurawa, ya nuna babu mamaki sun shawo kan Sheikh Aminu Daurawa.
Al’ummar unguwar Bachirawa karshen kwalta, sun koka cewa wasu 'yan daudu sun kai farmaki a ofishin hukumar Hisbah na yankin Bachirawan dake jihar Kano.
Sheikh Abdallah Usman Gadon Kaya da Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo, sun bayyana rashin jin daɗinsu da kuma yadda suke ganin za a tari hanzarin lamarin.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Ismaeel Buba Ahmed, ya yi martani akan sabanin da ya shiga tsakanin Daurawa da gwamnatin jihar.
Kungiyar kare martabar al'adun gargajiya ta Kano (KACDA) ta yi kira ga gwamnatin jihar Kano da ta rushe masarautun Rano, Gaya, Bichi da Karaye akan wasu dalilai.
Bayan Malam Aminu Daurawa ya yi murabus daga kujerarsa, jigon APC, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi martani kan lamarin inda ya ce abin da ya fada ya tabata.
Bashir Ahmad ya ce Gwamna Abba ya kwancewa Hisbah zani a kasuwa, shi ya sa Daurawa ya ajiye aikinsa. Ya ce bai kamata Abba ya fadi laifin Hisbah a bainar jama'a ba.
Shugaban hukumar Hisbah, Sheikh Ibrahim Aminu Daurawa ya yi murabus daga kujerarsa inda ya ce bai ji dadin maganganun da suka fito daga jihar Kano ba.
Jihar Kano
Samu kari