Jihar Jigawa
Direbobin manyan mota syi zanga-zangar ne a kan ci gaba da rufe sananniyar gadar Gwaram da ta hade iyakar Jigawa da jihohin da ke arewa maso gabashin kasar.
Wani mutumi ɗan kimanin shekara 40 a duniya, Hannafi Yakubu. ya shiga hannu bisa zargin sanadin mutuwar diyarsa a karamar hukumar Babura, jihar Jigawan Najeriya
Birnin Dutse - Gwamnatin Jihar Jigawa ta bayyana cewa komai ya kankama don fara biyan mata masu juna biyu sama da mutum 5000 kudi dubu biyar-biyar a wata..
Kungiyar tsoffin shugabannin kananan hukumomi na jam’iyyar PDP a jihar Jigawa na zawarcin dan tsohon gwamnan jihar, Mustapha Lamido, don ya fito takarar gwamna.
Gwamnan Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar, ya bayyana cewa dole mutumin da zai gaje shi a 2023 ya zamo mutum mai tawali’u, rashin son kai da sauraron jama'a.
Jama'ar da suka kada wa dan majalisar wakilai, Magaji Da'u kuri'a sun kai wa tawagarsa farmaki a ranar Alhamis a karamar hukumar Birnin Kudu ta jihar Jigawa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa dake arewa maso yammacin Najeriya kuma jigo a PDP, Sule Lamido, ya yi watsi da batun tsarin mulkin karba-karba a jam'iyyarsa ta PDP.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta sanar da damke mambobin wata kungiyar 'yan daba da ake zargi da kisan 'yan sanda biyu,sace sirikin wani fitaccen da kasuwa.
Hukumar Hisbah ta Jihar Jigawa, ta ce ta kwace kwallaben giya guda 1,906 daban-daban a samame daban-daban da ta kai a jihar a shekarar 2021, The Punch ta ruwait
Jihar Jigawa
Samu kari