Jihar Jigawa
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas yace kalaman tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ne suka saka Peter Obi, ya fita daga jam'iyyar PDP ya koma jam'iyyar LP
Hukumar tsaro ta NSCDC a jihar Jigawa ta ce ta gano wani mutum a sume a gefen titi da kebur a wuyarsa wanda daga bisani aka gano an masa fashin N97,000 a tasi.
Wata mummunan gobara da ta faru a kauyukan Malamawar Dangoli, Karangi, da Kwalele a karamar hukumar Kiyawa ta Jihar Jigawa ta yi sanadin rasa dukiyan miliyoyi.
Gwamna Badaru Mohammed na jihar Jigawa ya gabatar da sandan sarauta ga sabon sarkin masarautar Dutse, Hameem Nuhu Muhammad Sunusi, a birnin Dutse, Jihar Jigawa.
Allah ya yi wa Amar na Dutse kuma hakimin Basirka a jihar Jigawa, Alhaji Muhammad Suleiman da yaransu uku sun rasu. Hakan ya faru ne sakamakon hadarin mota.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe mafiya yawan kujerun ƴan majalisar tarayya a jihar Jigawa. Gudaji Kazaure yasha kaye a zaɓen na ranar Asabar.
Ahmed Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Bola Tinubu ya ci zubuka a kananan hukumomi 21 cikin 27 a Jigawa.
Dan majalisar wakilai mai wakiltan mazabar Babura/Garki a jihar Jigawa, Hon. Musa Muhammed Adamu Fagengawo da hadimin Gwamna Badaru sun fice daga APC zuwa PDP.
An kashe mutum daya a garin Maigatari sakamakon rikici da ya barke tsakanin magoya bayan jam'iyya APC da PDP a garin Maigatari, Jigawa. Yan sanda sun tabbatar.
Jihar Jigawa
Samu kari