Malamin addinin Musulunci
Yadda zaman Majalisar shari’a da shugaban kasa ta kasance a Fadar Shugaban kasa. Dr. Bashir Aliyu Umar da malamai sun yi zama da Bola Ahmed Tinubu a jiya.
A gurfanar da matashi mai suna Garzali Musa Obasanjo a gaban kotun shari'ar addinin musulunci dake filin hoki a jihar Kano, kan zargin cin mutunci Sheikh Triumph.
Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da manyan malamai mambobin majalisar ƙoli ta shari'ar musulunci a Najeriya kwanaki kaɗan bayan majalisar ta fara nadama.
Kotun Shari'ar Musulunci a Bauchi ta ba da umarnin kamo Malam Idris Abdul'aziz Dutsen Tanshi saboda kin mutunta umarnin kotun da ta bukaci ya gurfana a gabanta.
Majalisar Koli ta shari’ar Musulunci ta kasa ta bayyana cewa ta dawo daga rakiyar gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu saboda yin watsi da muradin Musulmi.
Bayan tuntuba da dama, shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Ayodele, ya bayyana cewa zai gina masallacin na miliyoyin naira a Legas.
Mai martaba sarkin Musulmi Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya yi jan hankali ga yan Najeriya kan hadin kai da zaman lafiya a tsakani domin bunkasa da ci gaban Najeriya
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar cafke wasu mutum biyu da ake zargi da aikata laifin sace janareto da batiri mai amfani da hasken rana a masallaci.
An yaɗa hotunan tsohon Sarkin Kano, Sunusi Lamido Sunusi yayin da ya jagoranci sallar Juma'a a jihar Legas bayan ya ziyarci jihar don halartar wani babban taro.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari