Addinin Musulunci da Kiristanci
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya dauki nauyin akalla Musulmai 200 domin sauke farali a aikin hajjin 2023. Wannan shine irinsa na farko a cikin shekaru 10.
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya ce, jama'a sun yi wa kalaman da ya yi a kwanakin baya mumummunar fahimta. Kashim ya yi kalaman ne a lokacin da ake.
An ji dalilin da tsohon gwamnan kaduna Nasiru El-Rufai yake fada da tsohon kakakin majalisa ta jihar kaduna Hon. Yusuf Ibrahim Zailani, maganar wata doka ce.
Za a ji wata kungiyar nan ta International Society for Civil Liberties and Rule of Law ta na so a kama Malam Nasir El-Rufai makonni 2 bayan ya sauka daga mulki.
Kwamitin shari'a ya fito ya kare tsohon gwamnan jihar Kaduna El-Rufai daga sukar da Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, ta masa game da tikitin muslmi-muslim.
Kungiyar MURIC ta ce, za ta yi watsi da duk wani dan siyasar da yake Musulmi amma bai amfani addinin Islama ba. Ta fadi hakan ne saboda wasu dalilai da suka zo.
Kungiyar Fastoci da Limamai na Kiristoci ta bayyana goyon bayanta ga shugabancin Abdulaziz Yari a majalisar dattawa ta 10, kungiyar ta ce yafi kowa dacewa.
Ƙungiyar CAN ta ce dole a tabbatar da adalci wajen rabon Hafsun Sojoji. Kiristocin sun aika sako na musamman ga Bola Ahmed Tinubu da ake shirin raba mukamai.
A hajjin wannan shekarar, mutanen Filato daga Arewacin Najeriya su na cikin baranza. Babu ma’aikaci na hukumar alhazai da zai yi wa maniyyatan jihar rakiya.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari