Addinin Musulunci da Kiristanci
Yayin da aka shiga 10 na karshe a watan Ramadana, sarkin Musulmi ya bayyana cewa, ya kamata kowa ya koma ga Allah don yiwa Najeriya addu'o'in nasara a yanzu.
Wani fasto dan kasar Mozambique ya kwaikwayi azumin kwanaki 40 na Annabi Isah, inda ya shafe kwanaki 25 yana yi, bai cika ba ALlah ya dauke shi zuwa kiyama.
Ana cigaba da Allah wadai bayan jami'ar Covenant ta fasto David Oyedebo ta hana ɗalibai musulmai mata masu zana jarabawar gwaji ta JAMB shiga cikin ta da hijabi
Jameel Muhammad Sadees ya kan yi tafsiri tare da 'dansa. Shi ma Mansur Isa Yelwa yana fassara Al-Kur’ani ne tare da yaronsa, Alaramma Abdurrahim Mansur Yelwa
Shahararriyar jarumar Nollywood, Mercy Aigbe ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan bayyanan wani bidiyon jarumar inda take tabbatar da sabon addininta.
Rahoton da muke samu daga jihar Kano ya bayyana yadda hukumar Hisbah ta lalata tulin barasa da aka shigo da ita Kano, inda hukumar ta yi bayani kan dokokinta.
Albarkacin watan azumi, Sarkin Saudi ya raba kayan abinci ga gidaje 500 a jihar Kano. Hukumar bada agajin gaggawa a kasar nan, ta raba kayan abinci a Bunkure.
Za a ji cewa a rana irin ta yau ake murnar zagayowar ranar haihuwar Asiwaju Bola Tinubu amma babu wani bikin da za a shirya a shekarar bana domin taya shi murna
Za a ji zababben ‘Dan Majalisar Wudil da Garko, Malam Abdulhakeem Kamilu Ado ya gabatar da karatun Ramadan, nasararsa a zabe ba ta canza komai a wannan karo ba.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari