Addinin Musulunci da Kiristanci
Wani fitaccen Malamin coci a jihar Legas, Prophet Elijah Bamidele, ya bayyana cewa duk ɓaɓatun da ake na tsadar litar man fetur nan gaba zata sauko ta dawo N50.
Farfesa Wole Soyinka ya yi kakkausar suka ga mutanen da ke cewa sai mawaki Davido ya nemi afuwa akan bidiyon daya yada wanda ya jawo kace-nace a Arewacin kasar.
Hadimin Davido, fitaccen mawaƙin kudancin Najeriya mai suna Israel Afeare, ya goge wani rubutu na neman afuwar Musulmin Najeriya kan wani guntun bidiyo da mai.
Rundunar sojin Najeriya ta yi ƙarin haske kan wani soja da ya bar Musulunci ya koma Kiristanci, inda ta ce ba wannan ba ne dalilin da ya sa aka kama shi, ta ce.
Wani Kirista dan asalin kasar Iraqi, Ibrahim Sirimci ya ki siyar wa wanda ya kona Qur'ani lemon kwalba a Sweden don nuna rashin jin dadinsa akan abin da ya faru
A cikin watan Muharram 1445 A.H, Farfesa Ibrahim Maqari ya ce dole a kara albashi. Sani Umar Rijiyar Lemu ya yi wa’azi game da komawa Allah a cikin tsanani.
Kungiyar kare hakkin Musulmi ta MURIC, ta yi kira ga hukumar tsaron farin kaya ta DSS da ta gayyaci mawaki Davido saboda wani bidiyon rashin da'a da ya saki.
Davido ya yi martani mai cike da nuna raini ga al'ummar Musulmi bayan sakin wani bidiyon da aka ce na yaronsa ne, wanda ya yiwa sallah izgili a kafar zumunta.
A wani rubutun da ya yada, Ali Nuhu ya yiwa Davido tofin Allah-tsine game da bidiyon da ya yada na yadda ake wasa da ana tika rawa a masallaci a cikin gari.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari