Hotunan Aure
Wani ‘dan Najeriya a turai ya koka bayan mata ta fatattake shi daga gidansu. Ya ce ya kashe miliyoyin naira kan karatunta sannan ya siyar da filayensa kan haka.
Kakakin 'yan sandan jihar Gombe, Mahid Abubakar, ya bada labarin soyayyar da suka sha da matarsa kafin Allah ya yi ta zama mallakinsa. Ya saki hotunansu.
Wata amarya ta cika da bakin ciki yayin da ta samu labarin mai hoton da ta fi son aikinsa ba zai samu zuwa daukar hotunan bikinta ba. Mai hoton ya turo wani daban.
Wani uba a yankin Arewacin Najeriya ya yi watsi da al'ada inda ya kama koyarwar addini ta hanyar raka diyarsa da ta yi aure zuwa dakin mijinta da kansa.
Wani ‘dan Najeriya da mayarwa dangin ango da sadakin diyarsa saboda al’adarsu ta Yarbawa. An gano dalilinsa na yin hakan kuma dangin angon sun yi martani.
Kwaliyyar ban al’ajabi da wata amarya ta yi a ranar aurenta ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. A cikin bidiyon, an gano angon na kallonta yayin da ta sha hoda.
Malam Ibrahim Khalil ya ce mafi ƙarancin sadaki a yanzu, Naira dubu ashirin, ₦20,000. Sai dai malamin bai kawo hujjojin yadda ya cin ma lissafin ba.
Wata mata ta garzaya soshiyal midiya don nunawa duniya sabon saurayinta. Ta godema tsohon mijinta wanda ya kai ta kasar turai har ta kai ga samun sabon miji.
Kwanaki kusan biyar da aka ji ta fito a bidiyo tana wasu kalamai, Sadiya Marshall ta janye maganganun da ta yi a kan Layla Ali Othman da Abdulrasheed Maina.
Hotunan Aure
Samu kari