Jihar Gombe
Yan sanda sun kama ɗan bindigar ya kashe basarake bayan karɓar kudin fansa N8m. Basaraken baffan dan bindigar ne kuma an kama shi ne a jihar Gombe.
Wasu jihohin Arewacin Najeriya sun samu hasken wutar lantarki a daren ranar Laraba, 30 ga watan Oktoban 2024. Hasken ya zo ne bayan an dawo da lantarki.
Gwamnonin jihohin Arewa sun gano cewa talaucin da ake fama da shi a Najeriya gami da manyan kalubalen tsaro ya fi kamari a shiyyar nan idan aka kwatanta da Kudu.
Rashin wutar lantarki ya durƙusar da kasuwanci a Arewacin Najeriya. Yan kasuwa sun shafe kwanaki suna asara saboda rashin wuta a Arewacin Najeriya.
Tsohon gwamnan Gombe, Sanata Danjuma Goje ya musanta cewa an rika watsa kudi a bkin ‘yar sa, Fauziyya Danjuma Goje da ya gudana a babban birnin tarayya Abuja.
Wani dattijo ya kirkiri abubuwan ban mamaki da dama a jihar Gombe da Kano. Ya ce shi ya fara kirkirar gidan radiyo mai zaman kansa a jihar Kano tun a 1977.
An kama wani matashi mai shekaru 31 bisa zargin ya yiwa 'yar uwarsa kisan gilla a unguwar Bagadaza da ke jihar Gombe. Ya zuwa yanzu ana bincike kafin gurfanar dashi.
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) a jami'ar jihar Gombe ta janye yajin aikin da ta shiga. Ɗaliban jami'ar Gombe za su koma makaranta bayan yajin aiki.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na TCN ya bayyana cewa har yanzu bai gano abin da ya jawo daukewar lantarki a jihohin Arewa ba. Ana ƙoƙarin dawo magance matsalar.
Jihar Gombe
Samu kari