Jihar Gombe
Hukumar zabe mai zaman kanta a Gombe ta sanar da jam'iyyar APC wacce ta lashe zaben ƙananan hukumomi 11 da na kansiloli 114 da aka gudanar a yau Asabar.
Matsalar ruwa ta addabi yankin Arewacin Najeriya musamman a wannan lokacin da ake rashin wuta da tsadar mai. Legit ta tattsro halin da ake ciki a wasu jihohin
Gwamnatin jihar Gombe ta kaddamar da titi mai sunan Abdullahi Ganduje a kwaryar jihar. Ganduje da sauran jigajigan jam'iyyar APC sun halarci bude titin
Shugaban jam'iyyar APC a Najeriya, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce jam'iyyar ce kadai za ta kawo mafita ga 'yan ƙasar a halin da ake ciki yanzu.
Sakamakon ta'adin da wasu bata gari da suka yi na lalata hasumiyoyin da suke dauke da layukan wutar lantarki a hanyar Jos, jihohi uku sun shiga duhu a Arewa.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa zai kafa kamfanin siminti a jihar Gombe. Ya kuma yi bayanin dalilai da ya zabi jihar da yadda kamfanin zai kawo saukin farashi
Kamfanin raba wutar lantarki ya tabbatar da samun matsala a hanyar tura wutar lantarki a titin Jos zuwa Gombe bayan wasu miyagu sun lalata hasumiya guda huɗu.
Gwamnan jahar Gombe, Inuwa Yahaya, ya sanar da dawo da dokar sharar karshen wata-wata domin tsaftace muhallin jahar da kiyaye lafiyar al'ummar jahar.
Iyalan Mai Dalan Gombe guda 6 sun rasu a wani hatsarin mota da ya ritsa da su a hanyar Azare. Gwamnan jihar Gombe ya yi musu ta'aziyya kuma ya halarci janazar
Jihar Gombe
Samu kari