Fulani Makiyaya
Hukumar dillacin labarai na kasa ta ce lokacin da gwamnatin jihar Filato ta fito da jerin sunayen wadanda za su amfana da Remi Tinubu, babu musulmi ko guda a ciki.
Wasu ƙwararrun ɓarayin dabbobi da jami'an 'yan sandan jihar Neja suka kama, sun bayyana cewa sun sace aƙalla awaki guda 500 a cikin shekaru sama da 5 da suka.
Rahotanni daga jihar Kogi sun bayyana cewa rikici ya ɓarke tsakanin manoma da makiyaya a yankin ƙaramar hukumar Yagba da gabas, kuma an rasa rayuka da dama.
Rundunar 'yan sandan jihar Kwara ta yi karin haske akan jita-jitar cewa tsawa ta kashe masu garkuwa a jihar Kwara, ta ce lamarin ya faru da wasu makiyaya ne.
Kungiyar Miyetti Allah ta Fulan makiyaya masu kiwon dabbobi ta nemi a saki mambobinta da ake tsare da su ba tare da sun aikata wani laifi ba a jihar Anambra.
Wata ƙungiyar Fulani makiyaya ta nemi Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, da ya riƙa tunawa da Fulani a cikin gwamnatinsa , inda ta buƙaci a riƙa basu tallafi.
Hukumar Kula da Muhalli a birnin Tarayya Abuja ta yi barazanar kama masu kiwo a birnin tare da kwace shanunsu don mikasu zuwa kotu don daukar mataki akansu.
Zababben gwamnan jihar Katsina Dikko Umar-Radda ya shawarci takwarorinsa zababbun gwamnoni da kada su tsaya binciken gwamnatocin baya da zaran sun karbi mulki.
Wasu yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun hallaka akalla mutane 7 a kauyen Warkan dake yankin Atyap a karamar hukumar Zangon Kataf cikin jihar Kaduna.
Fulani Makiyaya
Samu kari