Fulani Makiyaya
Wasu yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun hallaka akalla mutane 7 a kauyen Warkan dake yankin Atyap a karamar hukumar Zangon Kataf cikin jihar Kaduna.
Wasu 'yan ta'adda sun yiwa matasa kisan gilla a jihar Filato, inda aka ce sun yiwa matasa biyu yankan rago a jihar da ke Arewa ta Tsakiya a Najeriya, rahoto.
Rikici ya kaure tsakanin Fulani da Hausawa a garin Gwadabawa, jihar Sokoto lamarin da ya kai ka ga kisan mutane da dama tare da jikkata wasu. Ana zaman dar-dar.
Za a ji Kungiyar Fulbe United for Peace and Development za ta goyi bayan jam’iyyyar APC a zaben shugaban kasa da za ayi, sun fadawa mutanensu a zabi Bola Tinubu
Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da kwamitin da zai duba rikicin makiyaya da manoma. Tsohon shugaban jami’ar BUK, Farfesa Attahiru Jega zai jagoranci kwamitin
Sabon shugaban kungiyar Miyetti Allah ya caccaki shugaba Muhammadu Buhari bisa yadda yayi watsi da su tun bayan amfani da su a zaben shugaban kasa a 2019..
An samu faruwar wani rikici da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 8, ciki har da kananan yara 8 a jihar Borno. An zauna da shugabanni don dinke faruwar hakan gaba.
Wata Kotun majistire a jihar Kebbi ta umarci a kai wasu makiyaya uku gidan gyaran hali bisa gangancin ƙona wa wani manomi gonar gyara da ta kai kudi N1.5m.
Kungiyar fulani ta miyetti Allah ta marawa dan takarar jam'iyyar apc baya sabida alkawarin da sukai da shi na kiyaye shigen kiwo da kuma tabbatar da yancin kiwo
Fulani Makiyaya
Samu kari