Wahalar man fetur a Najeriya
Abuja - Kamfanin man Najeriya NNPC ta yi kira ga yan Najeriya su daina tada hankulansu suna ajiyan man fetur saboda akwai isasshen mai a ajiye da za'a fitar.
Wahalar mai da ake fama da shi a fadin tarayya ta yi sanadin mutuwar wani dan kasuwar bayan fagge, wadanda akafi sani da 'yan bunburutu' da matarsa a garin Jos.
Wata kungiya mai yaki da rashawa da wayar da kan al'umma 'The Citizens Awareness Against Corruption and Social Vices Initiative' ta bawa shugaban NNPC, Mele Kya
Gwamnatin Najeriya na iya shiga taskun karin kudin tallafin mai a daidai lokacin da farashin danyen mai ya tashi a kasuwar duniya. Farashi ya kai dala 112.7.
Wani dan Najeriya ya rikice yayin da gidan mai suka caje shi Naira miliyan 1.7 bayan da ya sayi man Naira 17. Ya ce an mayar masa da kudin amma ba a cika ba.
Akwai yuwuwar yakin da ake fafatawa tsakanin Russia da Ukraine zai tsawaita karancin man fetur din a ake fuskanta fiye da makonni uku da suka wuce a Najeriya.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta yi gargadi ga Buhari kan tafiyar da kujerar ministan man fetur, inda suka ce sam shugaban bai cancanci rike kujerar ba da shi da karam
Babban manajan darektan hukumar NNPC, Mele Kyari ya ce rarraba man fetur zai tabbata cikin makwanni kadan masu zuwa, Vanguard ta ruwaito. Manajan ya ce zuwa kar
Bayan fama da hauhawar farashin kayan masarufi da yan Najeriya ke yi, an shiga fama da wahala da tsadar man fetur sakamakon matsalar gurbataccen mai da aka kawo
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari