Wahalar man fetur a Najeriya
Gwamnatin tarayya a ranar Talata ta sanar da cewa an dakatad da cire tallafin man fetur na tsawon watanni goma sha takwas (18). Hakan na nufin cewa za'a cire ta
A karon farko tun shekarar 2014, an samu karuwar farashin danyen man fetur ya kai $90 a duniya. Karin ya biyo bayan rikicin da ke tsakanin Ukraine da Rasha.
Mutanen garin Saki da ke kan iyakar Najeriya da Jamhuriyar Benin sun yi barazanar yin zanga-zanga saboda rashin man fetur a gari da suka yi ikirarin ana karkata
Mazauna wani yanki a jihar Oyo sun koka kan yadda farashin man fetur ya zama musu damuwa, suka bayyana cewa, lokaci ya yi da ya kamata su shiga zanga-zanga.
An kama barayin man fetur su tara da jiragen ruwansu dauke da danyen man fetur da kudinsa ya kai Naira miliyan 200 a shekarar 2015 amma za a sake su bayan kowan
Ya zama dole gwamnatin tarayyar Najeriya ta jajircew ta ceto kasar daga rushewa ta hanyar cire tallafin man fetur, Kungiyar Kirista ta Najeriya, NCF, gammayar m
Hukumar kwana-kwana ta jihar Kano dake arewa maso yammacin Najeriya ta tabbatar da mutuwar wani direba a cikin tankin babbar tankar dakon man fetur a Kano.
Ministar kudi, kasafin kudi da shirye-shiryen kasa, Zainab Ahmad Shamsuna, ta bayyana cewa Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari zata cire tallafin man fetur a 202
Gwamnatin Najeriya ta ce zata cire tallafin man fetur, wannan yasa ake ta cece-kuce akan lamarin. Shehu Sani ya bayyana irin abubuwan da zasu faru idan aka yi h
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari