Wahalar man fetur a Najeriya
Wata motar tanka ta fadi sannan ta dunga kwararar da man cikinta a titi, sai dai yan Najeriya da dama da ke yankin sun jefa kansu a hatsari don diban man.
Mele Kolo Kyari wanda shi ne shugaban kamfanin mai na National Petroleum Corporation Limited (NNPCL) ya yi bayanin abubuwan da su ka jawo ake ganin layin man fetur.
Tsohon Ministan Buhari ya ce gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi kuskuren janye tallafin fetur, ya nuna yadda Bola Tinubu ya fadawa tarkon ‘Yan Kasuwa.
‘Yan kasuwa sun fasa-kwai, sun ce har gobe ana biyan tallafin fetur. Hakan ya taimaka wajen rike farashin fetur tsakanin N615 da N620 musamman a lokacin da mafi
Kamfanin mai mallakin gwamnatin tarayyan Najeriya ya musanta raɗe-raɗin cewa yana shirin ƙara farashin litar man fetur daga N620, ya ce ba gaskiya bane.
Da alama za a koma zamanin wahalar mai a Najeriya saboda tsadar kaya. ‘Yan kasuwa da dillalai sun shiga mawuyacin hali a sakamakon tashin farashin litar man fetur
Farashin man fetur ya karye da N200 a kowane lita yayin da wani attajiri ya saukakawa talakawa. Ibrahim Jibrin Mohammed ya bude gidan mai, an saida fetur a N415.
Duk da gwamnati ta janye tsarin tallafin man fetur, layin motoci da babura sun dawo. Akwai alamun cewa farashi zai iya canzawa, shiyasa gidajen mai su ka rufe.
Gwamnatin jihar Ekiti karkashin shugabancin gwamna Biodun Oyebanji ta fara raba N5,000 ga masu ƙaramin ƙarfi 7,000 da nufin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari