Wahalar man fetur a Najeriya
Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC ta shirya shiga yajin aiki a ranar Talata 5 ga watan Satumba kan halin da mutane su ke ciki tun bayan cire tallafi a kasar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shirya samar da gidajen mai 9,000 kari daga fiye da 10,000 da ake da su a da don samar da mai cikin rahusa madadin man fetur
Femi Gbajabiamila ya sanar da ma’aikatar man fetur cewa an kai maganar binciken NUPRC zuwa ofishin AGF, an hana kwamiti yin binciken kudi a hukumar ta fetur.
Karuwai a jihar Kano sun bayyana cewa, akwai matsala a yanzu tun bayan cire tallafin man fetur. A cewarsu, yanzu haka ba sa samun kwastoma saboda tsabar fatara.
Ewi na Ado-Ekiti a jihar Ekiti, Oba Rufus Adejugbe, ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta gyara matatun man ƙasar nan domin rage farashin litar fetur a Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da siyar da iskar gas Naira 250 ko wace lita inda ya bukaci 'yan Najeriya da su shirya amfani da ababan hawan masu amfani da gas.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya soki Shugaba Bola Tinubu bayan cire tallafi inda ya ce ya yi mamaki ashe dama shugaban ba shi da wani tsari kafin aiwatarwa
Wani bidiyo ya karade kafofin sadarwa inda aka gano matashi ya kwanta har kasa ya na rokon Tinubu kan halin da ake ciki, ya roki shugaban cikin harshen Yarbanci
Gwamnan jihar Delta ya fara raba tallafi ga ma'aikata domin rage radaɗi da zafin cire tallafin man fetur da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi tun a watan Mayu.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari