Wahalar man fetur a Najeriya
Matashin mai suna Gabriel Nwachukwu Eze, ya kammala jami'ar da sakamako na matakin farko (First Class). Eze ya kammala karatun ne bayan shan wahala a rayuwa.
Gwamnatin jihar Osun ta sanar da fara biyan ma'aikatan jihar naira dubu goma sha biyar yayin da 'yan fansho za su samu naira dubu goma don rage radadin talauci.
Yan fansho a Najeriya sun koka wa shugaban kasa Bola Tinubu kan halin da suka shiga sakamakon cire tallafin man fetur. Sun roki Tinubu ya sanya su a tallafin N25k.
Matatan mai ta zamani mallakar Waltersmith Petroman Oil Limited ta samu yabo daga gwamnatin tarayya, inda matatar ke samar da lita miliyan 600 kowacce rana.
Masu harkar saye da saida mai sun ce abin da ya jawo hauhawar farashi shi ne karancin kaya, farashin fetur ya sauko, NNPCL da kamfanoni sun shigo da mai.
Yusuf Adamu Gagdi ya bayyana cewa gaskiya lamari, babu inda ya fito na bukaci ayi bincike kan Gwamnatin Bola Tinubu da ta cire tallafin man fetur.
Farashin gangar danyen mai na Brent ya karye zuwa $80 a kasuwar duniya. Najeriya da aka dogara da mai domin samun kudin shiga ba za su ji dadin labarin ba
Hukumar NEITI ta ce daga shekarar 2017 zuwa 2021, barayi sun sace ganguna fiye da miliyan 200 na arzikin danyen mai, an jawowa Najeriya asarar Naira Tiriyan 4.3
Wata kungiya mai suna Nigeria Accountability Monitors (NAM), ta soki Kungiyar Ma'aikatar Shari'a na Najeriya kan cewa sun bukaci a sauke shugaban kamfanin NNPCL.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari