Wahalar man fetur a Najeriya
Itse Sagay yana sa ran gwamnatin Bola Tinubu za ta kawo gyara a Najeriya amma Mai ba Shugaba Buhari shawara ya bayyana kuskuren Shugaba Tinubu a ofis.
Watsar da tsarin tallafin fetur ya jawo yunwa da wahalar rayuwa. Ministocin kasafi da na aikin gona su ka yi wa Sanatoci bayanin nan a majalisar dattawa.
Ministan watsa labarai, Mohammed Idris, ya ce shirin da gwamnati ta yi ba fitar da tan dubu 42 na masara, gero da garri zai karya farashin kayan abinci a kasuwanni.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya ce babu wani shiri a ƙasa na ƙara tsadar farashin litar man fetur (PMS) kamar yadda wasu ke tunani a Najeriya.
Kungiyoyin kwadago da suka hada da kungiyar kwadago ta Najeriya NLC da kungiyar ‘yan kasuwa ta kasa (TUC) sun shiga yajin aikin gargadi na kwanaki 14.
Don ɓullo da tsare-tsare da za su taimaka wajen rage tsadar farashin iskar gas, gwamnatin tarayya ta gana da wasu manyan masu ruwa da tsaki a masana'antar.
Muhammadu Buhari ya kaddamar da aikin hako mai a rijiyoyin Kolmani da ke tsakanin Bauchi da Gombe. Sanatan PDP ya ce an gamu da tsaiko a aikin, amma za a cigaba.
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya yi Allah wadai da harin ɓarayin mai wanda ya yi sanadin fasa bututun mai da kuma mutuwar wasu mutane a jihar.
Ministan yada labarai Najeriya, Mohammed Idris ya kare matakin cire tallafin mai da Shugaba Bola Tinubu ya yi a watan Mayun shekarar 2023 a Abuja.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari