Wahalar man fetur a Najeriya
Gwamnatin Abba a jihar Kano ta fara rabon tallafin kayan abinci da suka hada da shinkafa ga ma'aikatan kananan hukumomi don rage radadin janye tallafin man fetur.
Shugaban kwamitin da aka kafa domin gyara harkar haraji ya ce sun dauke kimanin N8tr daga cikin aljihun wasu mutane, sun shiga baitul-mali daga cire tallafin fetur.
Daga sanar da cewa matatar man Dangote ta fara aiki, wasu sassa uku na rukunin kamfanonin ya samu karuwar daraja ta naira biliyan 513.69 a ranar Litinin.
Ya zuwa yanzu dai manyan kamfanoni bakwai ne suka yi rijistar fara dillancin man Dangote, kuma sun kammala duk wata yarjejeniya da matatar, aiki kawai za su fara.
Aliko Dangote ya godewa shugaban kasa Tinubu bisa goyon baya, kwarin guiwa da shawarwarin da ya bayar wajen ganin an aiwatar da aikin matatar man Dangote.
Rahotanni sun nuna cewa an fara tace danyen mai a matatar man fetur ta Dangote da ke Legas, hakan na zuwa ne bayan NNPCL ya kai wa matatar danyen mai sau biyar.
An yi shekara da shekaru, babu abin da NNPCL yake samu sai asara. A shekarar da ta wuce watau 2022, kamfanin NNPC Ltd ya samu ribar fiye da Naira Tiriliyan 2.5.
Majalisar Dinkin Duniya ta yi hasashen cewa farashin man fetur zai karye a shekarar 2024, ‘yan kasuwa da NNPC sun ce babu wani shiri na kara farashin man fetur.
‘Yan kasuwar man fetur sun sake fitowa domin jaddada matsayarsu dangane da shirin kara farashin man fetur da ake yayatawa. Sun ce babu za a kara kudin man fetur ba.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari