Wahalar man fetur a Najeriya
Bayan zazzafar muhawara kan kasancewar jihar Kogi daga cikin jihohi masu arziki, Majalisa ta amince da bukatar hakan da kuma samun kaso 13 daga kudaden mai din.
Najeriya na ɗaya daga cikin ƙasashen da aka fi samun ƙan fetur a arha duk da cire tallafin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi a watan Mayu.
Sojoji sun ci karo da wani gari a jihar Ribas da ke Neja-Delta inda ake satar danyen mai. N40, 000 ake biya domin a haka rami, daga nan sai a shiga satar danyen mai.
Shugaban kamfanin man fetur na Najeriya, Mele Kyari ya tabbatar wa ƴan ƙasar cewa nan da shekaru 10 za a daina wahalar fetur. Ya bayyana hakan a Abuja.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa matakin da ya dauka domin cire tallafin man fetur, ya dauke shi ne domin tabbatar da gaskiya a bangaren makamashi.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana adadin man fetur din da ake sacewa a Najeriya. Obasanjo ya ce satar ta durkusar da tattalin arzikin kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta shirya fara bada tallafin N25,000 ga 'yan Najeriya duk wata domin rage radadin halin matsin tattalin arziki da tsadar rayuwa da ake fama da su.
Gwamnatin tarayya ta sanar da dakatar da fitar da iskar gas din dafa abinci zuwa kasashen waje domin rage karanci da tashin gwauron zabin farashinsa a kasar.
Masu sayar da fetur a bayan fage da aka fi sani da 'yan bumburutu sun fara sayar da lita 1 akan naira 1,000 yayin da aka fara wahalar mai a Legas, Abuja da Ogun.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari