Wahalar man fetur a Najeriya
Mataimakin shugaban kungiyar dillalan man fetur ta Najeriya ya ce karyewar Dala da sarrafa mai a gida zai taimaka wajen kara karya farashin dizal a matatar Dangote.
Farashin man fetur da wasu suke saye a kan N770 zai iya faduwa ba da dadewa ba. Idan matatar Fatakwal ta fara sauke fetur, ana kyautata zaton lita za ta karye a kasa
Yayin da ake ta yaɗa jita-jitar cewa matatar man Aliko Dangote na fitar da mai maras inganci, kakakin matatar ya ƙaryata hakan inda ya ce babu gaskiya a labarin.
Rahotanni sun nuna cew ana samu ragi a kan farashin man fetur yayin da Naira ke ƙara daraja a kan Dalar Amurka a kasuwar musayar kuɗi a Najeriya kwanan nan.
Shugaban kamfanin Rainoil, Gabriel Ogbechie, ya yi ikirarin cewa gwamnatin tarayya karkashin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta dawo biyan tallafin man fetur.
Hukumomi a jihar Katsina sun rufe gidajen mai uku, tare da kama wasu mutum goma da ake zargin suna sayarwa yan bindiga man fetur har cikin daji. Za a dauki mataki
Masanin ma'adanan man fetur ya shawarci gwamnatin Najeriya ta fara sayar da danyen man da take hakowa a Afrika don gujewa yin bandaro a kasuwar Turai
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya ce ƴan Najeriya da yawa ba su san cewa gwamnatin tarayya ta dawo da biyan tallafin man fetur ba.
Kamfanin iskar gas na NIPCO ya sanar da kammala wasu sabbin gidajen mai guda hudu a Legas domin fara sayar da gas din CNG ga masu ababen hawa kan farashi mai rahusa.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari