Labaran kasashen waje
Matar da ta fi kowa tsufa a duniya a karshe dai ta bar duniyar; Kane Tanaka ta rasu a ranar 19 ga Afrilu, 2022 tana da shekaru 119 a rayuwarta ta gidan duniya.
Ba wai kawai tana shan fitsarin bane, tana amfani da shi a matsayin man goge hakora, tana shafa shi a karkashin idonta, sannan ta tsefe gashinta da dai sauransu
Aniyar wata kungiya mai kiyayya ga Musulunci na kona kwafin mushafin Al-Qur'ani a bainar jama'a ya haifar da mummunan artabu da masu zanga-zanga a Sweden...
Masallacin Al-Aqsa mai tsarki ya kasance cibiyar tarzoma tsakanin Isra'ila da Falasdinu, kuma an sha samun tashe-tashen hankula a lokuta masu tsawo ya zuwa yanz
Yayin da 'yan Najeriya ke ci gaba da fuskantar matsalolin wutar lantarki, kasar ta sayar wa kasashe uku wutar lantarki, inda aka suka kashe akalla N225bn kacal.
Wani labari mai daukar hankali na dattijon da ya samu takardar kammala sakandare bayan tsawon jira na fiye da shekaru 80, Merrill Pittman Cooper ya bar ba muta
Yayin da yaki tsakanin Rasha da Ukraine ke ci gaba da kamari, mutane da dama na ci gaba da yiwa shugaban Rasha barazana da kisa saboda yadda sojojinsa ke shiga
Tun farkon fara yakin Rasha da Ukraine ba a samu dan jaridar da aka kashe ba, amma yanzu an fara da wani dan jaridar kasar Amurka da Sojin Rasha suka sheke.
Gwamnatin Burtaniya ta sanya wa mai kungiyar gwallon kafa ta Chelsea takunkumi yayin da Rasha ke ci gaba da kai hare-haren makamai kan al'ummar kasar Ukraine.
Labaran kasashen waje
Samu kari