Labaran kasashen waje
Kungiyar musulman duniya sun yabawa klasar Saudiyya bisa kokari a dakatar da rikicin da ke faruwa a Zirin Gaza tsakanin Isra'ila da yankin Hamaz na Falasinawa.
Kasar Saudiyya ta bayyana cewa, za ta tallafawa kasashen Afrika da tallafin kudade ga kasashen annobar Korona ta shafa. Kasar ta ce za ta bada kudin bashi.
Bill Gates ya yi murabus daga shugabancin kamfanin Microsoft biyo bayan zarginsa da ake yi da alaka da wata injiniyar kamfanin na Microsoft shekaru da suka gaba
Shugaba Muhammadu Buhari, ya isa kasar Faransa don halartar taron tattalin arzikin kasashen Afrika. An bayyana wasu abubuwan da shugaban zai tattauna akai.
Shugabannin Tijjaniyya sun bayyana Sanusi a matsayin Alheri ga Najeriya bayan nada khalifa a Najeriya. Sun ce Sasnusi mutum ne mai mutunci da ake har yanzu ake
Kasar Saudiyya ta yi magana game da halin da Falasdinawa ke ciki na yaki tsakaninsu da Isra'ila. Saudiyya ta ce ya kamata jami'an diflomasiyya su tinkari isra'i
Isra'ila ta harba roka kan gidan jagoran Hamas inda ta ruguje gidan jagoran kaca-kaca. An bayyana cewa, harin ya hallaka mutane da ba a tantance adadinsu ba.
A wani hari da Isra'ila ta kai yankin Gaza, yayi sanadiyyar mutuwar wata mata da 'ya'yanta. An ceto jaririn matar cikin wani katafaren gini da ya ruguje akansu.
Dubban mutane sun hallara a bakin ofishin jakadancin Isra'ila don nuna kin jinin muzgunawa Falasdinawa da ake yi a Gaza. Sun fito su sama da 150,000 a kan titun
Labaran kasashen waje
Samu kari