Labaran kasashen waje
Yan majalisa a zauren majalisar kasar Senegal sun ba hammata iska a zauren majalisa a ranar Alhamis yayin da ake gabatar da kasafin kudin ma'aikatar shari'a .
Wata saurayi ya ba da mamaki yayin da ya nemi budurwarsa da ta biya shi kudin da ya kashe mata na siyan magani a lokacin da takr rashin lafiya a a gidansu.
Jiang Zemin, tsohon shugaban China wanda ake yi wa kallon wanda ya habaka kasar ta zama cikin manyan kasashen duniya masu fada a ji ya riga mu gidan gaskiya.
Wata mata mai sura mai kyau ta bayyana yadda maza ke tururuwa don kawai su ga halittar da Allah ya yi mata. Matar ta ce maza daga wasu garuruwa ke zuwa ganinta.
Wani bawan Allah mai suna Choephel Norbu ya banka wa gidan cin abinci wuta saboda ya fushin da ya yi bayan an kawo masa wani abin daban da wanda ya bukata.
Addinin Islama na ci gaba da karbuwa a kasashen Turai, adadin Musulmai ya kara yawa a kasar Ingila. Rahoto ya bayyana adadin addinai da ke kasar da kuma kabilu.
Tiantian Kullander, matashin wanda ya kafa kamfanin kudin intanet wato crytocurrency, Amber Group, ya rasu yana da shekaru 30 a duniya, ya rasu cikin barcinsa
Wata kyanwa mai shekaru 27 a duniya ta shiga kundin tarihin Guinness saboda jmawar da ta yi a duniya. An bayyana adadin hannayen da ta zauna a wurinsu duka.
Girma da Nijar take ba shugaban Najeriya, ya jawo makwabciyar ta karrama Muhammadu Buhari, a yayin da yake halartar taron AU, an nadawa titi a Niamey sunansa
Labaran kasashen waje
Samu kari