Labaran kasashen waje
Gwamnatin kasar Birtaniya ta fitar fitar da sanarwa na neman malaman makaranta daga kasashen duniya ciki har da Najeriya wadanda za su koma kasarta don aiki.
Wani kamfanin Isra'ila ya yi gwajin farko na motar da ya ke kera mai tashi a sararin samaniya a bainar jama'a, cikin yan mintuna a kalla mutum 240 sunyi oda.
Hotunan basira da iya shirya gida da wata budurwa tayi bayan kama hayar daki 1 ya kayatar da masu amfani da soshiyal midiya, wasu sun bata shawarwari da jinjina
Kasar Qatar na neman a bata damar sake karbar bakuncin wasu wasannin Olympic da za a gudanar nan da shekaru 12 masu zuwa. Wasu kasashe suna neman a basu su ma.
Mai kamfanin Twitter yace yana neman wanda zai gaje shi a matsayin shugaban Twitter ya fadi abin da yasa har yanzu bai yi murabus daga kujerarsa ta shugaba ba.
Kasar Saudiyya ta bayyana adadin mutanen da ta amince su ziyarci kasar don yin aikin hajjin badi daga Najeriya. An fadi yadda lamarin zai kasance a shekarar.
Gwamnatin Taliban na kasar Afghanistan ta sanar da sabuwar doka na dakatar da mata daga zuwa jami'o'in gwamnati da masu zaman kansu. Dokar ta fara aiki nan take
Daga karshe dai an cire fuskar sarauniyar Ingila a jikin kudaden kasar Ingila, kuma an sanya na sabon sarki Charles, za a fara kashe sabbin kudaden kasar kusa.
Wata budurwa ta ba da mamaki yayin da tace babu wanda ya isa ya daga bikinta, ta zo wurin biki da ciwo a kafarta. Ta ce tana kaunar mijinta sosai ba kadan ba.
Labaran kasashen waje
Samu kari