Fittaciyar Jarumar Kannywood
Rahma Sadau ta ce rayuwar 'ya mace a arewacin Najeriya akwai wahala. Hakan na zuwa ne bayan da ta sami kanta a mawuyacin hali saboda tsangwamarta da ake yi
Fitacciyar jarumar Fina finan Kannywood Maryam Booth ta bayyana soyayyarta ga Sahibinta, wanda bata bayyana sunansa ba a shafinta na Instagram, inji rahoto
Fitacciyar yar wasan Hausa, Hadiza Gabon ta mayar ma wani abokinta a shafin Twiter amsa cikin bacin rai yayin da ya bata shawarar lokaci yayi da ya kamata.
Jarumar Kannwood, Jamila Umar Nagudu ta bayyana cewa ita cikakkiyar Yar tasha ce kuma bazata ragawa duk wani namijin da yayi yunkurin cin mutuncinta ba.
Nafisa Abdillahi ta bayyana dalilin da yasa bata fitowa a yanzu a cikin fina-finan Nollywood inda ta bayyana cewa tayi hakan ne domin ta kare mutuncin ta.
Hafsa Idris, ta ce ta dauki tsawon watanni shida tana bitar labarin fim din “Barauniya” shi ya sa ta taka rawar gani sosai a fim din kamar gogaggun barayi.
Jaruma Aisha Aliyu Tsamiya ta fito fili ta sanarwa duniya sirri da burin cikin ranta, wanda ya yi daidai da ra’ayinta. Jarumar ta bayyana cewa karatu ke gabanta
Shahararren dan wasan Hausa Fim, Adam a Zango ya bayyana cewar gaskiya ne ya taba yin soyayya da fitacciyar jarumar Kannywood, Nafisa Abdullahi, a wata hira.
Yanzu mun kawo maku takaitaccen tarihin Fati Washa ne kuma. Yau dai mu na jin lekawa ne zuwa Filin wasan kwaikwayon Hausa watau Kannywood domin a shakata.
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari