Gobara
Aan samu tashin wata mummunar gobara a wata babbar kasuwa a jihar Legas, inda ta laƙume kayayyakin miliyoyin naira. Ba a samu asarar rayukan mutane ba.
Wata tanka makare da man fetur ta yu bindiga yayin da take kokarin sauke mai da tsakar rana a Hayin Rigasa, ƙaramar hukumar Igabi ta jihar Kaduna.
Wani iftila'in gobara da ya afku a birnin Calabar da ke jihar Kuros Riba ya yi sanadin asarar dukiya ta kusan naira miliyan 25 makare a cikin wasu manyan shaguna.
Wata mummunar gobara da ta tashi a rukunin wasu shaguna a wata kasuwar birkin Calabar na jihar Cross Rivers ta janyo asarar dukiya mai tarin yawa.
Gobara a wani gidan mai da ke jihar Ogun ta lakume rayukan mutane biyu tare da raunata wasu mutane da dama yayin da ake juyen bakin mai a cikin tanka.
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta bayyana adadin rayukan mutanen da suka salwanta a dalilin gobara daban-daban da ta auku s jihar a watan Satumba.
Kakakin Kotun koli, Dakta Festus Akande, ya bayyana cewa gobarat da ta faru ranar Litinin ba ta shafi takardun ƙararrakin zaben shugaban ƙasa ba.
Rahotanni da suke fitowa sun tabbatar da cewa wani ɓangare na kotun ƙoli ya kama da wuta da sanyin safiyar ranar Litinin, 25 ga watan Satumban 2023.
Rayukan mutane da dama sun salwanta bayan gobara ta tashi a wata ma'ajiyar man fetur da aka yi fasa ƙwaurinsa daga Najeriya zuwa Jamhuriyar Benin.
Gobara
Samu kari