Gobara
Al'ummar garin Amarata dake karamar hukumar Yenagoa, jihar Bayelsa sun shiga tashin hankali a ranar Asabar, yayin da mummunar gobara ta lakume dukiya.
Gwamnatin jihar Zamfara ta sha alwashin bayar da tallafi ga 'yan kasuwar da gobara ta ritsa da su a birnin Gusau, babban birnin jihar ta Zamfara.
An samu asarar dukiya masu yawan gaske bayan da wata mummunar gobara ta tashi a bangaren yan kayan daki a babbar kasuwar Gusau, babban birnin jihar Zamfara.
An tattabatar da tashin gobara a ofishin hukumar zabe da ke karamar hukumar Ibadan ta Kudu maso Gabas, jihar Oyo a safiyar ranar Juma’a, 26 ga watan Janairu.
Hukumar kashe gobara a jihar Kano ta ceci wani matashi mai suna Saifullahi Rabiu da ya yi kokarin kashe kansa ta hanyar rataya saboda bashin naira miliyan biyu.
An samu asarar dukiya mai tarin yawa bayan wata mummunar gobara ta tashi a kasuwar yan waya da ke a cikin birnin Damaturu, babban birnin jihar Yobe.
An bayyana yadda wata mummunan gobara ta cinye tsohuwa mai shekaru 80 a wani yankin jihar Benue da ke Arewa ta Tsakiya a Najeriya a cikin makon nan.
An samu labarin yadda wata mummunan gobara ta kama tare da yin kaca-kaca da wani katafaren gini a jihar Legas da ke Kudu maso Yammacin Najeriya a yau Lahadi.
An shiga jimami a jihar Benue bayan wata mummunar gobara ta lakume gidaje 50. Gobarar wacce ta tashi da safe ta janyo wata tsohuwa ta rasa ranta.
Gobara
Samu kari