Gobara
Fargaba ta kama mutanen unguwar Iju Ishaga biyo bayan wani abun fashewa da ya tashi a unguwar cikin daren ranar Talata, 13 ga watan Fabrairun 2024.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce gobara ta kone ofishin ‘yan sanda reshen karamar hukumar Nasarawa.Har yanzu ba a gano musabbabin faruwar lamarin ba.
Rahotanni sun bayyana cewa jami'an hukumar kwana-kwana sun yi nasarar kashe gobarar da ta tashi a sakateriyar ƙaramar hukumar Dunukofia jiya Laraba.
Wata gobara ta salwantar da rayuwar wani yaro dan shekara 4 mai suna Abubakar Sani, wanda aka fi sani da Musaddiq a Kano. An gano cewa wutar tashi daga kyasta ashana
Al'ummar garin Amarata dake karamar hukumar Yenagoa, jihar Bayelsa sun shiga tashin hankali a ranar Asabar, yayin da mummunar gobara ta lakume dukiya.
Gwamnatin jihar Zamfara ta sha alwashin bayar da tallafi ga 'yan kasuwar da gobara ta ritsa da su a birnin Gusau, babban birnin jihar ta Zamfara.
An samu asarar dukiya masu yawan gaske bayan da wata mummunar gobara ta tashi a bangaren yan kayan daki a babbar kasuwar Gusau, babban birnin jihar Zamfara.
An tattabatar da tashin gobara a ofishin hukumar zabe da ke karamar hukumar Ibadan ta Kudu maso Gabas, jihar Oyo a safiyar ranar Juma’a, 26 ga watan Janairu.
Hukumar kashe gobara a jihar Kano ta ceci wani matashi mai suna Saifullahi Rabiu da ya yi kokarin kashe kansa ta hanyar rataya saboda bashin naira miliyan biyu.
Gobara
Samu kari