Gobara
An bayyana yadda wata mummunan gobara ta cinye tsohuwa mai shekaru 80 a wani yankin jihar Benue da ke Arewa ta Tsakiya a Najeriya a cikin makon nan.
An samu labarin yadda wata mummunan gobara ta kama tare da yin kaca-kaca da wani katafaren gini a jihar Legas da ke Kudu maso Yammacin Najeriya a yau Lahadi.
An shiga jimami a jihar Benue bayan wata mummunar gobara ta lakume gidaje 50. Gobarar wacce ta tashi da safe ta janyo wata tsohuwa ta rasa ranta.
An samu asarar miliyoyin naira bayan wata gobara ta tashi a fitacciyar kasuwar da ake ji da ita a jihar Rivers. Gobarar dai ta tashi ne a cikin tsakar dare.
Gobara ta tashi a dakin taro na miliyoyin naira mallakin Ahmed Musa da ke Kaduna. Gobarar ta shafi harabar dakin taron ne bayan ta tashi daga wani shago.
An samu tashin gobara a babbar kasuwar Panteka da ke jihar Kaduna. Gobarar wacce ta tashi a cikin dare ta yi sanadiyyar asarar dukiya mai tarin yawa.
Wata mummunar gobara ta halaka yan gida daya su bakwai sannan ya jefa al’ummar unguwar Tudun Wada da ke karamar hukumar Nassarawa ta jihar Kano cikin alhini.
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta sanar da tashin mummunar gobara a yankin Gezawa da ke jihar. Haka kuma ta ce an yi asarar kayayyaki na miliyoyin naira.
An samu iftila'in gobara wanda ya yi ajalin mutum daya tare da lalata dukiyoyi a ma'ajiyar bakin mai da ke birnin Kano a yau Litinin 8 ga watan Janairu.
Gobara
Samu kari