Yaki da ta'addanci a Najeriya
Yan sanda a jihar Katsina sun yi nasarar kama wani mutum dan shekaru 53 wanda ya kware wurin kera wa yan bindiga da sauran batagari rigar sulke na kare harsashi
Dakarun sojin Operation tsaftace Daji sun kaddamar da farmaki kan sansanin yan bindigan daji a yankin karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna sun ceto mutane
Jirgin yakin sojojin saman Najeriya ya yi ruwan bama-bamai har guda bakwai a kan ayarin mayakan kungiyar ISWAP a Damboa ta jihar Borno. Mayaka da dama sun mutu.
Gwamnatin tarayyan Najeriya Najeriya tace wani bincike da aka kwashe watanni 18 ana yi ya bankado wasu mutane 100 masu haɗari dake da hannu a rikicin Boko Haram
Hedkwatar tsaro ta Najeriya ta fitar da sunayen kwamandojin yan ta'adda 19 da ake nema ruwa a jallo. Yan ta'addan sun dade suna adabar garuruwa da dama a arewa.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi gagarumin nasara a yaki da ta'addanci inda suka kashe mayakan kungiyar Boko Haram biyar tare da kama 1 a jihar Borno.
Manjo Hamza Al-Mustapha ya yi bayani mai ban tsoro a zaben 2023. Rahoton da aka samu ya nuna cewa makamai da kwayoyi da-dama suna ta barkowa cikin Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta bakin ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, tace ta karkare bincike kan duk wani abu da ya shafi fashin gidan yarin Kuje
Nduka Anyanwu, dan takarar kujerar majalisa ta mazabar Ahiazu a jihar Imo karkashin jam'iyyar All Progressives Granda Alliance, APGA, ya fada hannun mahara.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari