Yaki da ta'addanci a Najeriya
Malam Dikko Radda ya fara lalubo lagon yadda zai kawo karshen ayyukan ta'addanci a jihar Katsina, mun ɗan yi takaitaccen bincike kan sabon tsarin da ya kaddamar.
Gwamnatin Katsina karkashin jagorancin Malam Dikko Radda ta tabbatar da cewa ba zata yi zaman sulhu da kowane ɗan bindiga ko kungiyar 'yan ta'adda ba.
Yan bindiga sun kai hari Kauyen Yola, ƙaramar hukumar Karaye ta jihar Kano sau biyu a jere, sun kashe mutane kuma sun yi awon gaba da wasu da yawa.
SOPAPU bangaren mata sun tabbatar da cewa yan bindigan daji sun yi awon gaɓa da mata aƙalla 27 da wasu kananan yara hudu ranar 2 ga watan Oktoba, 2023.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ce sai dai ya mutu amma zai yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar da tsaro a faɗin jihar da ke Arewa maso Yamma.
Gwamnatin jihar Borno ta hana ayyukan hakar ma'adanai a sassan jihar duk da gwamnatin tarayya ta yi gargaɗin jihohi su daina shiga al'amuran ma'adanai.
An dauke daliban makaranta a jihohin Katsina, Zamfara, Nasarawa da Neja. ‘Dan Majalisan Sokoto ya ce satar ‘Yan makaranta zai iya nakasa sha’anin ilmi a Arewa.
Babban Hafsan Sojoji, Christopher Musa ya zaburar da sojojin Najeriya da ke yaki da ta'addanci a Borno ya ce duk wanda kai kashe dan Boko Haram ba bai cika soja ba.
Tsagerun yan bindigan daji sun sake shiga ƙauyukan jihar Neja jiya Taata da daddare, sun kashe Magajin Garin Zazzaga, Mallam Usman Sarki, sun tafi da wasu.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari