Yaki da ta'addanci a Najeriya
Jami'an tsaron haɗin guiwa sun samu nasara aika yan bindiga 67 barzahu kana suka ceto fiye da murum 20 da aka yi garkuwa da su a jihar Bauchi da ke Arewa.
Mazauna ƙauye yankin ƙaramar hukumar Goronyo sun tare wani ɗan bindiga sun aika shi barzahu, kuma sun kwato dabbobi 150 daga hannunsa a ranar Lahadi.
An bayyana yadda sojojin Najeriya suka yi nasarar hallaka 'yan ta'adda a yankuna daban-daban an Arewacin Najeriya da kuma kame wasu da dama a mako 1.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya ƙara kai ziyara jami'ar tarayya ta Gusau kuma ya bada tabbacin cewa za a kubutar da ɗalibai mata da ke hannun 'yan ta'adda.
Rundunar sojin NAF ta bayyana cewa jiragen yaƙinta sun kai samame wasu mafakar yan ta'addan Boko Haram da ISWAP a yankin tafkin Chadi, sun kashe da yawa.
'Yan banga sun kai farmakin ɗaukar fansa bayan yan fashin daji sun kashe mutane uku a kauyen Soro da ke yankin karamar hukumar Binji a jihar Saƙkwato.
Lamarin Boko Haram ya gagara, sun rama harin da sojoji su ka kai masu. An hallaka Bayin Allah a hare-haren Boko Haram a wasu kauyukan da ke kudancin jihar Borno.
Mayakan kungiyar ISWAP sun sake jikkata kungiyar Boko Haram inda suka kashe babban kwmanda mai kula da dajin Sambisa da Goza a jihar Borno, ranar Lahadi.
Gwamnatin jihar Zamfara ta ɗauki nauyin horar da ƙaramin yaron da ya yi barazanar ɗaukar fansar kisan mahaifinsa, ta bai wa mamarsa kuɗin jalin sana'a.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari