Yaki da ta'addanci a Najeriya
Wasu mahara da ake zargin ƴan fashi da makamai ne sun halaka mutum 3 a yankin ƙaramar hukumar Birnin Kudu ta jihar Jigawa ranar Talata da daddare.
Dakarun rundunae sojin saman Najeriya sun yi nasarar halaka ƴan bindiga masu yawa yayin da suka kai samame maɓoyar hatsabiban ƴan bindiga a Zamfara da Katsina.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Obot Akpabio, ya bayyana cewa an samu ci gaba sosai a bangaren rashin tsaro tun bayan hawan Tinubu mulki.
Majalisar wakilan tarayya ta yi kira ga mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umurci jami'an tsaro su tashi tsaye a yaƙi da ƴan bindiga a jihar Katsina.
Wasu ƴan ta'adda da ake kyautata zaton mayakan Boko Haram ke sun farmaki garin da ake sake ginawa ƴan gudun jira a karamar hukumar Dikwa ta jihar Borno.
Wasu mahara da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun kashe dukkan iyalai yan gida ɗaya tare da ƙarin wasu da yawa a yankin ƙaramar hukumar Ukum, jihqr Benuwai.
Ministan tsaron Najeriya, Muhammad Badaru, ya bayyana irin yadda rundunar sojojin Najeriya ke ci gaba da samun galaba kan masu tada ƙayar baya a faɗin kasar nan.
Tsagerun 'yan ta'addan Boko Haram sun yi awon gaba da mata 'yan gudun hijira har mutum 319 a wani sabok farmaki da suka kai a jihar Borno ta Najeriya.
Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun yi nasarar ceto mutane 15 daga hannun ƴan bindiga a kauyen Tsohuwar Tasha, ƙaramar hukumar Ƙaura Namoda.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari