Yaki da ta'addanci a Najeriya
Jiragen yakin rundunar sojojin saman Najeriya sun samu nasarar halaka wani ƙasurgumin shugaban yan ta'addan Boko Haram a wani hari a jihar Borno.
An samu asarar rayuka mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba yayin da wasu miyagun ƴan bindiga, suka kai mummunan farmaki kan wasu ƙauyuka a jihar Taraba.
Tsagerun 'yan bindiga sun sake kai sabon hari mai muni kan kauyuka huɗu a karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara, sun yi awon gaba da mutane 150 ranar Jumu'a.
Dakarun rundunar Operation Hadarin Daji sun samu nasarar halaka yan bindiga huɗu tare da kwato shanun sata 57 a wani samame dabsuka kai a jihar Zamfara.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai hari a jihar Zamfara inda suka halaka mutum biyu har lahira. Ƴan bindigan sun kai sabon farmakin ne a garin Kauran-Namoda.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai sabon hari Kaura Namoda da daren ranar Talata a jihar Zamfara, sun yi ajalin mutum uku ciki har da mace da ɗalibi.
Rundunar yan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana cewa jami'anta sun yi nasarar ceto ɗaliba ɗaya daga cikin ɗaliban jami'ar tarayya da yan bindiga suka sace.
Rundunar Operation Safe Haven ta bayyana cewa sojoji sun yi ajalin wani hatsabibin ɗan bindiga da wasu yan ta'adda 6 duk a ƙaramar hukumar Zangon Kataf.
Wasu matan aure a birnin tarayya Abuja sun fada hannun miyagun yan bindiga dauke da makamai bayan sun kai musu farmaki suna tsaka da gudanar da aikin gona.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari