Gwamnatin tarayyar Najeriya
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya ce babu wani shiri a ƙasa na ƙara tsadar farashin litar man fetur (PMS) kamar yadda wasu ke tunani a Najeriya.
Shugaban majalisar wakilan tarayya, Tajudeen Abbas, ya bayyana cewa majalisar na jin raɗaɗi irin wanda ƴan Najeriya ke kuka kuma suka tare da su a kowane hali.
An raba sama da Naira tiriliyan 6 daga asusun tarayya na FAAC a shekarar bara. Mun kawo bayanin kudin da aka ba kowane Gwamna daga FAAC a shekarar ta 2023.
An samu wasu bayanan sirri kan dalilin da ya sa aka samu tsaiko wajen rantsar da sabbin alkalan Kotun Koli su 11 da majalisar dattawa ta tantance su a watan Disamba.
Rahotanni sun bayyana cewa zanga-zanga ta kuma ɓarkewa a jihar Neja kwana biyi bayan wadda aka yi a Minna, babban birnin jihar kan tsadar rayuwada ake fama.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Cardoso, ya bayyana gaban majalisar wakilan tarayya tare da ministoci biyu bayan gayyatar da aka musu kan tattalin arzikin kasa.
Jimillar basussukan da ake bin gwamnatin tarayya da na jihohi na iya haura naira tiriliyan 107.38 nan ba da jimawa ba bayan amincewa da sabon rance ga gwamnati.
Ma’aikatar matasa ta Najeriya a ranar Lahadi, 4 ga watan Fabrairu, ta ce ba ta da tabbas cewa gwamnatin tarayya za ta kara alawus din masu yi wa kasa hidima (NYSC).
Ministan yada labarai, Mohammed Idris Malagi ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su kara hakuri akan sauye-sauyen gwamnatin Bola Tinubu, ya jaddada cewa akwai alkairi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari