Gwamnatin tarayyar Najeriya
Yayin da ake zargin wasu da ɗaukar nauyin ta'addanci a Najeriya, Sheikh Ahmed Gumi ya yi fatali da zargin inda ya ce 'yan bindiga da kansu suke nemo kudin shiga.
Gwamnatin tarayya ta fitar da cikakken jerin sunayen mutane da kamfanonin da take zargin suna taimakawa ƴan ta'adda a Najeriya, ciki har da Tukur Mamu.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗin Mista Hoƙloway a matsayin darakta janar/shugaban hukumar kula da gidajen tarihi da kayan tarihi.
Gwamna Ahmed Usaman Odo na jihar Kogi ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, kan lamarin tsaron jiharsa, sun tattauna muhimman batutuwa ranar Laraba.
Gwamnatocin mataki uku a Najeriya sun samu ƙarin kuɗaɗen shiga daga asusun tarayya a 2023 sakamakon cire tallafin man fetur da Bola Tinubu ya yi a watan Mayu.
Majalisar wakilai za ta binciki ma'aikatar lafiya kan yadda ta kashe $300m da aka ware don yaki da zazzabin sauro. An nemi ministan lafiya ya gurfana gaban majalisar
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya fara bin wasu muhimman matakai 3 domun tantance kowane ministan kan aikin da aka ɗora masa, mai yiwuwa a kori wasu.
Babban bankin Najeriya CBN ya kori daraktoci 7, kuma bayanai sun nuna ana shirin sake sallamar wasu ƙarin daraktoci 12 daga aiki, lamarin ya haifar da kace-nace.
Mutane sun komawa ubangiji yayin da farashin kaya su ka haukace yanzu a kasuwa. Lissafi ya ƙwacewa Gwamnati, ma’aikata da talakawa saboda tsadar kaya a kasuwa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari