Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayya ta sake shigar da sababbin tuhume-tuhume a shari'ar da take yi da tsohon gwamnan babban bankin Najeriiya (CBN), Godwin Emefiele.
Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗin Esther Walson-Jack a matsayin sakatariyar ma'aikatar ilimin Najeriya, ta kasance tsohuwar hadimar Muhammadu Buhari.
Gwamnatin tarayya ta fitar da jerin sunayen kamfanonin da suka cancanci neman kwangila daga wajen gwamnati. Kamfanonin sun mallaki inshorar ma'aikatan su.
Gwamnatin tarayya ta fara sabon shirin karya farashin sukari a kasar nan inda ta fara tattaunawa da kamfanonin da ke samar da shi a fadin kasar nan.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roki gwamnonin jam'iyyar APC su tashi tsaye wajen haɗa kan ƴan ƙasa domin shi ne babban kalubalen da ake fuskanta.
Tun daga sallamar ministar jin kai, Betta Edu, zuwa nada sabbin shugabannin hukumar alhazai ta Musulmi da Kirista, jerin abubuwa 7 da Tinubu ya aiwatar a farkon 2024
Babban bankin Najeriya CBN ya rushe majalisun daraktocin bankuna hudu da suka haɗa da Titan, Keystone, Polaris da Union nan taƙe babu bata lokaci.
Babban sakataren ma'aikatar jin ƙai, Abel Olumuyiwa Enitan, ya fara aiki a matsayin jagoran ma'aikatar bayan dakatar da minista, Dokta Betta Edu, ranar Litinin.
A gwamnatin Buhari, an yi ikirarin akwai wasu da ke juya akalar mulkin kasar da aka yi wa lakabi da 'cabal' a turance. Ga jerin mutum 5 da suka fi karfin fada-aji.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari