Gwamnatin tarayyar Najeriya
Majalisar wakilan tarayya ta fara aiki gadan-gadan kan kasafin kuɗin 2024 waɓda shugaban ƙasa ya gabatar a zaman haɗin guiwa ranar Laraba da ta gabata.
Ministar jin kai da walwalar jama'a, Dakta Betta Edu ta yi alkawarin biyan basukan N-Power a watan Janairun 2024 inda ta ce su na kan gyara ne a shirin.
Babban bankin Najeriya CBN ya umarci rassansa na jihohi da sauran bankunan kasuwanci su ci gaba mu'amala da tsoho da sabbin takardun naira har illa masha Allahu.
Godswill Akpabio, ya roki Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da ya sanya dokar hana fita waje na wucin gadi ga ministoci da shugabannin ma'aikatu kan kasafin 2024.
Wasu sanatoci da suka haɗa da Sanata Wamakko daga Sakkwato da Sanata Okphebolo daga Edo sun buga kuskure yayin zaman haɗin guiwa ranar Laraba a zauren NASS.
Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya aike da wasiƙa mai kunshi da ranar gabatar da kasafin kuɗin 2024 ga majalisar dattawan Najeriya ranar Talata.
Bola Ahmed Tinubu, shugaban kasa a Najeriya ya kuma amincewa da naɗin mutum biyu a matsayin manyan sakatarorin ma'aikatar kuɗi da ma'aikatar albarkatun mai.
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake naɗa Mele Kyari a matsayin shugaban kamfanin mai na kasa NNPCL da mambobin gudanarwa guda takwasa ranar Litinin.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, na jagorantar taron majalisar zartarwa ta ƙasa FEC a Villa bayan rantsar da sabbin manyan sakatarori takwasa da ya naɗa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari